Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Duniya
Duniya a bangaren Labarai — labarai da rahotanni na yau da kullum da ke taimaka wa masu karatu su fahimci abin da ke faruwa cikin sauri. Muna bayyana muhimmancin batutuwan da suka shafi al’ummar Hausa a Najeriya, Nijar, Chadi, Kamaru, Ghana, Saudiyya da ko’ina duniya. Ku samu bayanai masu inganci, takaitattun bayanai da ƙarin haske kan abubuwan da suka shafi Duniya.
Mummunar Ambaliya Da Guguwar Wipha Sun Hallaka Mutane A Philippines, Yayin Da Vietnam Ke Cikin…
Guguwar Wipha da ambaliya sun jefa ɗaruruwan mutane cikin halin rashin matsuguni a Philippines, inda hukumomi suka tabbatar da mutuwar mutane biyar da kuma ɓacewar wasu bakwai, yayin da guguwa ke ƙara matsowa yankin arewacin Vietnam a!-->…
Saudiyya Ta Hana Fiye Da Mutane 269,000 Shiga Birnin Makka Don Aikin Hajjin Bana
Hukumomin Saudiyya sun hana mutum 269,678 shiga birnin Makka ba tare da lasisin aikin Hajji ba a wani ƙoƙari na hana cunkoso da tabbatar da tsaro yayin babban aikin Hajjin bana, kamar yadda rahotanni daga AlArabiya da Associated Press suka!-->…
Bill Gates Ya Ce Zai Rabawa Al’umma Dukkan Dukiyarsa Kafin Ya Rufe Gidauniyarsa
Fitaccen attajirin nan duniya kuma mai bayar da agaji, Bill Gates, ya bayyana shirin raba kusan dukkan dukiyarsa da ta kai dala biliyan 200 zuwa al’umma, inda zai bar kashi daya kacal (1%) domin kansa da iyalinsa, tare da sanar da cewa!-->…
Isra’ila Ta Kashe Fararen Hula 92 A Gaza, Ciki Har Da Ƙananan Yara
A wani abin da ke nuna alamar cewa Isra’ila na fara aiwatar da wani sabon tsari na faɗaɗa yaƙi a Gaza, dakarunta sun kashe mutane 92 cikin daren jiya, ciki har da mata da yara ƙanana.
Wannan hari ya auku ne a wasu sassan Gaza da!-->!-->!-->…
Indiya Ta Ja Kunnen Pakistan, Ta Yi Barazanar Mayar Da Martani Mai Zafi
Ministan harkokin wajen Indiya, S. Jaishankar ya bayyana cewa ƙasarsa ba ta da “niyyar tayar da fitina” da Pakistan, amma idan har aka kai musu hari, babu shakka za su mayar da zazzafan martani.
Jaishankar ya yi wannan furuci ne yayin!-->!-->!-->…
Robert Prevost, Ɗan Amurka Na Farko Ya Zama Sabon Fafaroma
Cardinal Robert Prevost daga ƙasar Amurka shi ne sabon Fafaroma da shugaban cocin Katolika na duniya bayan da aka zaɓe shi a birnin Vatican a ranar Alhamis.
Babban Cardinal na cocin ya sanar da wannan babban lamari ga dubban jama’a a!-->!-->!-->…
Su Wanene Masu Son Zama Fafaroma Bayan Fafaroma Francis?
A cikin makon nan, cardinal-cardinal daga sassa daban-daban na duniya za su hallara a Vatican domin fara aikin zaɓen sabon Fafaroma, wanda zai maye gurbin marigayi Fafaroma Francis, wanda aka yi masa jana’iza ranar 26 ga Afrilu.
Zaɓen!-->!-->!-->…
Hukumar FBI Da Ta Hana Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ta Amurka Sun Nemi Ƙarin Kwanaki Kafin Fallasa…
Hukumar FBI da ta hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta DEA a Amurka sun roƙi kotun tarayya da ke birnin Washington D.C. da ta ba su ƙarin kwanaki 90 domin kammala bincikensu kan batun da ya shafi zargin safarar miyagun kwayoyi da aka!-->…
ICC Ta Fitar Da Sammacin Kama Netanyahu, Gallant Da Deif Bisa Zargin Laifukan Yaƙi
Kotun Hukunta Laifukan Yaki ta Duniya (ICC) ta bayar da sammacin kama Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, tsohon Ministan Tsaro Yoav Gallant, da kwamandan soja na Hamas Mohammed Deif.
Kotun ta bayyana cewa akwai “dalilai!-->!-->!-->…
Dubban Faransawa Na Zanga-Zanga Kan Naɗin Sabon Firaminista
Dubban masu zanga-zanga sun fito kan tituna a sassan Ƙasar Faransa yau Asabar don yin watsi da nadin Michel Barnier a matsayin Firaminista da zargin shugaba Emmanuel Macron da karbar mulki ta ƙarfi.
Zanga-zangar ta gudana ne a birnin!-->!-->!-->…
NATO Na Bikin Cika Shekaru 75 Da Kafuwa
Ministocin ƙasashen waje na rundunar NATO wadda aka kafa a shekarar 1949 domin magance barazanar sojojin rusashshiyar Tarayyar Sobiyat ga kasashen Turai sun taru domin murnar cikar rundunar shekaru 75 da kafuwa.
Bikin dai ya gudana ne!-->!-->!-->…
Hanyar Sadarwar Al’ummar Gaza Ta Katse Yayin Da Isra’ila Ta Tsananta Luguden Wuta
A daren da ya gabata Isra'ila ta tsananta luguden wuta kan yankin Gaza fiye da sauran darare a baya, lamarin da ya sanya aka gaza sadarwa da al'ummar yankin, abin da ke nuna cewa da alama hanyoyin sadarwa sun katse.
Isra'ila a ɓangare!-->!-->!-->…
Yadda Amurka Ke Ƙwace Albarkatun Ƙasa Da Sunan Yaƙi Da Ta’addanci
An kara ba da rahoton yadda Amurka ta saci albarkatun Syria. An ce, a farkon wannan watan da muke ciki, sojojin Amurka da ke Syria sun yi jigilar tarin bawon alkama da suka sata daga arewa maso gabashin Syria zuwa sansaninsu da ke arewacin!-->…
Rasha Ta Gargaɗi Ecowas Kan Tura Sojoji Nijar
Ƙasar Rasha ta gargaɗi ƙungiyar Ecowas game da ɗaukar matakin soji da ta ce za ta yi kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.
Tana mai cewa matakin ka iya haifar da rikicin da zai daɗe ba a ga ƙarshensa ba.
Cikin wata sanarwa da!-->!-->!-->!-->!-->…
Mamakon Ruwan Sama Ya Kashe Mutane 33 Tare Da Ɓatar Da 18 A Beijing
Wani mamakon ruwan saman da ba a taɓa ganin irinsa ba a Beijing ta Ƙasar China a yau Laraba, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 33 da kuma ɓatar da wasu su 18, in ji jami’an gwamnatin ƙasar.
Jami’an sun ƙara da cewar, mamakon ruwan saman!-->!-->!-->…
Bankin Duniya Ya Dakatar Da Bai Wa Uganda Bashi Saboda Dokar Hana Auren Jinsi
Bankin Duniya ya sanar da cewar zai dakatar da bai wa ƙasar Uganda sabon bashi saboda dokar hana auren jinsi da ƙasar ta samar.
Bankin da ke birnin Washington ya bayyana hakan ne a jiya Talata, inda ya ce, zai dena biyan kuɗaɗen aiwatar!-->!-->!-->…
Amurka Ta Ce In Aka Takura Mata Zata Mamayi Nijar
Ƙasar Amurka ta yi gargaɗi ga sojojin da ke mulki a Nijar da cewar, matuƙar ba a dawo da bin kundin tsarin mulkin ƙasar ba, to zata mamaye ƙasar.
Mai Riƙon Muƙamin Mataimakiyar Sakatariyar Harkokin Waje ta Amurka, Victoria Nuland ce ta!-->!-->!-->…
EU Ta Dakatar Da Tallafin Da Ta Ke Bai Wa Jamhuriyar Nijar
Ƙungiyar Tarayyar Turai, EU, ta ce ta dakatar da duk wani tallafi na kuɗi da take bai wa Nijar tare da yanke duk wata hulɗa a kan abin da ya shafi tsaro a tsakaninta da ita, biyo bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasar.
!-->!-->!-->…
GASAR ƘWALLON ƘAFA TA MATA: Zamu Nunawa Duniya Iyawarmu – Wata Ƴar Wasan Najeriya
Ƴan Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa ta Mata ta Najeriya, Super Falcons, Osinachi Ohale ta karɓi lambar girmamawa a matsayin ƴar wasa mafi ƙwazo a wasan da Najeriya ta buga da Australia ranar Alhamis, wanda Najeriya tai nasara da ci 3 da 2.
Ƴar!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Motar Da Ta Kwaso ‘Yan Najeriya Daga Sudan Ta Kama Da Wuta
Daya daga cikin motocin bus da ke aikin kwashe ‘yan Najeriya daga birnin Khartoum na kasar Sudan mai fama da rikici zuwa gabar ruwan kasar ta Port Sudan inda zasu bi zuwa kasar Saudiyya ta kama da wuta da sanyin safiyar yau Litinin.
A!-->!-->!-->…