Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Jigawa Ta Rage Bashin Da Ke Kanta Da Kaso 96% Yayin Da Gwamnatin Tarayya Da Jihohi 33 Ke Rage…
A wani sauyi da yake zama abin yabawa a fagen kuɗi da mulki, gwamnatin tarayya tare da jihohi 33 da babban birnin tarayya sun fara wani gagarumin shirin rage bashin cikin gida da ake binsu, inda suka biya jimillar Naira Tiriliyan 1.85 daga!-->…
Hukumar NiMet Ta Bayyana Yanda Yanayi Zai Kasance Daga Lahadi Zuwa Talata A Najeriya
Hukumar Kula da Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta fitar da rahoton hasashen yanayi daga ranar Lahadi har zuwa Talata, inda ta bayyana cewa za a fuskanci rana, gajimare da kuma yiwuwar ruwan sama da hadari a sassa daban-daban na Najeriya, musamman!-->…
Bayan Karɓar Maƙudan Kuɗin Fansa, Ƴan Bindiga Sun Halaka Wani Shugaban APC
Al’umma da iyalan Nelson Adepoyigi, shugaban jam’iyyar APC na mazaba ta biyar a ƙaramar hukumar Ose ta jihar Ondo, na cikin damuwa da baƙin ciki bayan tabbatar da cewa ƴan bindigar da suka yi garkuwa da shi sun kashe shi duk da biyan kuɗin!-->…
Cikin Mako 3, Kusan Kullum Sai Boko Haram Ta Kai Hari A Borno, Yayin Da Ƴan Jihar Ke Ƙara Tsunduma…
Yayin da hare-haren Boko Haram da ISWAP suka sake rikiɗewa zuwa masu yawan gaske a wasu sassan jihar Borno, al’ummomi da dama na ci gaba da ficewa daga garuruwansu sakamakon tsoron halin rashin tsaro da ya sake dawowa fiye da yadda ake!-->…
APC na Ƙara Gagarar Ƴan’adawa, Yayin da Tinubu Ke Cika Shekaru 2 A Karagar Mulkin Najeriya
A yayin da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke cika shekaru biyu a mulki a wannan watan Mayun, jam’iyyar APC na ƙara ƙarfafa mulkinta yayin da manyan ƴan siyasa daga jam’iyyun adawa ke cigaba da sauya sheƙa zuwa APC a shekarar 2025, matakin!-->…
Shekaru 2 Bayan Ɗaukar Alƙawarin Tallafawa Ƴan Kasuwa, Tinubu Ya Ƙi Cika Alƙawari
Shekaru biyu da hawan shugaba Bola Ahmed Tinubu kan karagar mulki, tallafin naira biliyan 200 da ya yi alƙawarin bai wa masana’antu da ƙananan ƴan kasuwa domin rage raɗaɗin cire tallafin fetur da dunƙule kuɗin musaya, har yanzu bai tabbata!-->…
Ma’aikatan Internship a Asibitin Koyarwa na Tarayya, Gombe, Za Su Tsunduma Yajin Aiki Saboda…
Wasu daga cikin masu aikin neman ƙarin ƙwarewa (interns) a Asibitin Koyarwa na Tarayya da ke Gombe sun sanar da fara yajin aiki daga ranar 19 ga Mayu, 2025, bisa zargin rashin biyan albashi, jinkirin biyan kuɗaɗe, da kuma cire musu kuɗi ba!-->…
Bankin Duniya Ya Kara Arawa Najeriya Dala Miliyan 215 Don Bayar Da Tallafi Ga Talakawa
Bankin Duniya ya sake fitar da ƙarin dala miliyan 215 ga Najeriya a ƙarƙashin shirin National Social Safety Net Programme–Scale Up wanda aka amince da shi tun daga Disamba 2021, lamarin da ya kai adadin kuɗin da aka fitar zuwa dala miliyan!-->…
Bill Gates Ya Ce Zai Rabawa Al’umma Dukkan Dukiyarsa Kafin Ya Rufe Gidauniyarsa
Fitaccen attajirin nan duniya kuma mai bayar da agaji, Bill Gates, ya bayyana shirin raba kusan dukkan dukiyarsa da ta kai dala biliyan 200 zuwa al’umma, inda zai bar kashi daya kacal (1%) domin kansa da iyalinsa, tare da sanar da cewa!-->…
Isra’ila Ta Kashe Fararen Hula 92 A Gaza, Ciki Har Da Ƙananan Yara
A wani abin da ke nuna alamar cewa Isra’ila na fara aiwatar da wani sabon tsari na faɗaɗa yaƙi a Gaza, dakarunta sun kashe mutane 92 cikin daren jiya, ciki har da mata da yara ƙanana.
Wannan hari ya auku ne a wasu sassan Gaza da!-->!-->!-->…
Indiya Ta Ja Kunnen Pakistan, Ta Yi Barazanar Mayar Da Martani Mai Zafi
Ministan harkokin wajen Indiya, S. Jaishankar ya bayyana cewa ƙasarsa ba ta da “niyyar tayar da fitina” da Pakistan, amma idan har aka kai musu hari, babu shakka za su mayar da zazzafan martani.
Jaishankar ya yi wannan furuci ne yayin!-->!-->!-->…
Robert Prevost, Ɗan Amurka Na Farko Ya Zama Sabon Fafaroma
Cardinal Robert Prevost daga ƙasar Amurka shi ne sabon Fafaroma da shugaban cocin Katolika na duniya bayan da aka zaɓe shi a birnin Vatican a ranar Alhamis.
Babban Cardinal na cocin ya sanar da wannan babban lamari ga dubban jama’a a!-->!-->!-->…
Ministan Tsaro Ya Ƙalubalanci Yin Taron Ƙasa Don Inganta Tsaro, Ya Yi Kiran Sauyin Dabaru
Gwamnatin Tarayya ta ce Najeriya na buƙatar sauyin dabarun yaƙi da rashin tsaro, maimakon ƙara yin taro ko tarukan ƙasa kan matsalar.
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru, ya bayyana hakan ne a wata ganawa da manema labarai a Abuja, yayin da!-->!-->!-->…
Wata Rundunar Ƴansanda Ta Cafke Matsafa 95 Da Ƙwato Makamai Da Dama Cikin Wada Ɗaya
Kwamishinan ƴansanda na Jihar Edo, Monday Agbonika, ya bayyana cewa rundunar ta cafke mutane 95 da ake zargi da shiga ƙungiyoyin asiri tare da gurfanar da su a gaban kotu a cikin watan farko na aikinsa.
Kamar yadda jaridar PUNCH ta!-->!-->!-->…
Minista Ya Koka Kan Yunƙurin Samar Da Wutar Lantarki Da Makamashin Nukiliya A Najeriya
Ministan Wutar Lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabu, ya shawarci Hukumar Makamashin Nukiliya ta ƙasa da kada ta ci gaba da shirin gina sabbin tashoshin nukiliya huɗu da za su samar da megawatt 1,200 kowanne, yana mai cewa akwai buƙatar!-->…
Sanatoci Sun Amince Da Wasu Daga Dokokin Gyaran Harajin Da Tinubu Ya Gabatar
Majalisar Dattijai ta Najeriya a ranar Laraba ta amince da dokoki biyu daga cikin dokokin gyaran haraji huɗu da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gabatar, a wani mataki da ke zama muhimmin cigaba wajen sauya tsarin tattara haraji na ƙasa.
!-->!-->!-->…
Ɗaliban Polytechnics Sun Bai Wa NELFUND Kwana Biyar Don Fitar Da Bayanai Ko Ta Fuskanci Zanga-Zanga
Ƙungiyar Ɗaliban Polytechnics Najeriya (NAPS) ta bai wa hukumar bayar da bashin ɗalibai ta ƙasa (NELFUND) wa’adin kwana biyar domin fitar da cikakken bayani kan yadda aka rarraba bashin ɗaliban kwalejoji, bisa zargin rashin gaskiya a!-->…
Utomi Ya Ƙaddamar Da Gwamnatin Bayan Fage Don Ƙalubalantar Gwamnatin Tinubu
Shahararren masanin tattalin arziƙi kuma dan gwagwarmaya, Farfesa Pat Utomi, ya ƙaddamar da gwamnatin bayan fage ‘Big Tent Coalition Shadow Government’ don ƙalubalantar gwamnati mai ci da kuma bayar da shawarwari a matsayin kishin ƙasa,!-->…
Rashin Cin Jarabawar JAMB Alama Ce Ta Yaƙi Da Satar Jarabawa Na Nasara – Ministan Ilimi
Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ya bayyana cewa yawan ɗaliban da suka kasa samun maki sama da 200 a jarrabawar UTME ta shekarar 2025 wata shaida ce da ke nuna cewa gwamnati na samun nasara a yaƙi da maguɗin jarrabawa.
JAMB ta fitar da!-->!-->!-->…
Yau Majalissar Dattawa Za Ta Yanke Hukuncin Ƙarshe Kan Ƙudirin Gyaran Haraji Da Ke Ci Gaba Da Jawo…
Shugabannin majalisar dattawa sun ɗage amincewa da ƙudurorin gyaran tsarin haraji da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura zuwa yau Laraba domin samun cikakkiyar tantancewa da muhawara, in ji rahoton PUNCH.
Waɗannan ƙudurori guda huɗu da!-->!-->!-->…