Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Har Yanzu Maƙiya Ci Gaban Ƙasa Na Yaƙi Da Matatar Dangote
Shugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa har yanzu yana cikin gagarumin faɗa da ƙoƙari domin kare matatar mansa mai darajar dala biliyan 20 da ke Lekki, Lagos, yana mai cewa "faɗan bai ƙare ba tukuna."
A!-->!-->!-->…
INEC Ta Ƙaryata Jita-Jitar Da Ke Yawo Kan Ci Gaba Da Rijistar Zaɓe
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta sanya ranar 27 ga Mayu, 2025 a matsayin ranar da za a ci gaba da yin Rijistar Zaɓe da sauran ayyukan da suka shafi canja wurin rijista da sake katin zaɓe!-->…
Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma Ta Buɗe Ƙofar Karɓar Buƙatun Tallafin Karatu Don Fita Waje
Hukumar Ci Gaban Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC), wacce aka kafa bisa dokar NWDC Act, 2024 bisa sa hannun Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta sanar da buɗe tsarin karɓar buƙatu domin samun tallafin karatu na ƙasashen waje ga matakin digiri!-->…
APC Ta Amince Da Gwamna Namadi A Matsayin Ɗan Takararta Tilo A Zaɓen Gwamnan Jigawa Na 2027
Jam’iyyar APC reshen Jihar Jigawa ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Gwamna Umar Namadi tare da amincewa cewa ba za ta yarda wani ya tsaya takara da shi ba a zaɓen shekarar 2027, lamarin da ya sa ya zama ɗan takararta tilo a matakin!-->…
Gwamna Namadi Ya Ce APC Za Ta Ci Gaba Da Inganta Rayuwar Jama’ar Najeriya
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya bayyana cewa gwamnatin jam’iyyar APC daga matakin ƙasa har zuwa ƙaramar hukuma za ta ci gaba da gudanar da ayyukan raya ƙasa da inganta rayuwar al’umma kamar yadda aka saba tun farkon mulkin!-->…
Matsalar Tsaro Na Neman Lalata Ci Gaban Noman Shinkafa A Auyo, Jihar Jigawa
Kungiyar Ƴan Uwa Masu Kishin Auyo (ACCF) ta bayyana fargabar yuwuwar ƙara tabarbarewar tsaro a Auyo da kewaye yayin wani taron tattaunawa da suka gudanar kan al'amuran tsaro a yankin, inda suka nuna cewa yankin da aka sani da noma tun!-->…
Shugaban NSCDC Ya Yaba Da Aikin Tsaro A Jigawa Yayin Ziyartar Gwamna Namadi
Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya karɓi baƙuncin Babban Kwamandan Hukumar Tsaro ta Ƙasa (NSCDC), Dr. Ahmed Abubakar Audi, a safiyar Lahadi a fadar gwamnati da ke Dutse, a wani ɓangare na zagayen aikin da shugaban hukumar ke yi a!-->…
Kusan Duk Mazauna Karkara A Najeriya Na Rayuwa Ne Cikin Talauci – Bankin Duniya
Bankin Duniya ya bayyana cewa fiye da kashi 75.5 cikin ɗari na mazauna karkara a Najeriya na rayuwa ne ƙasa da layin talauci, inda rahotonsa na watan Afrilun 2025 ya zayyana yadda hauhawar farashi da rashin tsaro ke ci gaba da jefa!-->…
Ƴan Ƙwadago Zasu Jinkirta Yunƙurinsu Na Mamaye Ofisoshin Jam’iyyar Labour
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana cewa sun dakatar da shirin mamaye ofisoshin jam’iyyar Labour Party (LP) a faɗin ƙasa ne domin ba hukumar zaɓe INEC damar nazarin hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara da ta yanke a watan jiya.
!-->!-->!-->…
Shettima Da Shugabannin Afrika Sun Halarci Rantsar Da Sabon Shugaban Gabon, Brice Nguema
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima tare da sauran shugabannin ƙasashen Afirka sun halarci bikin rantsar da sabon shugaban Gabon, Brice Nguema, wanda ya gudana ranar Asabar a filin wasa na Stade de l’Amitié sino-gabonaise da ke!-->…
RIKICIN SUDAN: Rundunar RSF Ta Kai Farmaki Filin Jirgin Sama Tare Da Wani Wurin Ajiyar Makamai
Rundunar sojin ƙasar Sudan ta bayyana cewa dakarun Rapid Support Forces (RSF) sun kai hari da jiragen yaƙi marasa matuƙa a wani sansanin soja da ke kusa da filin jirgin saman Port Sudan, tare da wasu wurare da suka haɗa da wajen ajiye kaya!-->…
Jigawa Golden Stars Ta Koka Kan Zalunci Da Wulaƙancin Da Ta Fuskanta Yayin Karawa Da Barau FC A…
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Jigawa Golden Stars FC ta kai koken hukuncin rashin adalci da cin zarafi da barazana ga ƴan wasan da jami’anta suka fuskanta yayin da suka kara da Barau FC ta Kano, a wasan da aka buga a ranar Asabar, 3 ga watan!-->…
Kiraye-Kirayen Ayyana Dokar Ta Ɓaci A Zamfara Mugun Nufi Ne – Ƙungiyar Ƴan Kishin Ƙasa
Ƙungiyar ƴan kishin ƙasa ta Patriots for the Advancement of Peace and Social Development (PAPSD) ta bayyana kiraye-kirayen da ake yi na kafa dokar ta-baci a Jihar Zamfara a matsayin "mugun nufi, rashin kishin ƙasa, da kuma tsarin siyasa!-->…
Boko Haram Sun Hallaka Sojoji A Harin Da Suka Kai Wa Rundunarsu A Yobe
Aƙalla sojoji huɗu ne suka rasa rayukansu yayin da wasu da ake zargin ƴan ƙungiyar Boko Haram ne suka kai hari wa sansanin sojoji na 27 Task Force Brigade da ke Buni Yadi, ƙaramar hukumar Gujba a Jihar Yobe.
Wannan hari ya zo ne ƙasa da!-->!-->!-->…
Bayan Mutuwar Wanda Ake Zargi A Bauchi, Wasu Ƴansanda Uku Sun Shiga Hannu
Rundunar ƴansanda a Jihar Bauchi ta tabbatar da tsare wasu jami’anta guda uku da ake zargi da hannu a mutuwar wani wanda ake zargi, Abubakar Auwal, wanda ya rasu a hannun ƴansanda a hedikwatar rundunar yankin Jega.
Auwal, wanda aka kama!-->!-->!-->…
Wasu Jigajigan PDP Na Zargin Atiku Da Dagula Lamuran Jam’iyyar
Wani mamba na kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP da tsohon mataimakin sakataren yaɗa labarai na jam’iyyar, Diran Odeyemi, sun ɗora alhakin rikicin jam’iyyar kan tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar, suna zarginsa!-->…
Gwamnonin PDP Sun Haɗa Kai Da Wike Don Samar Da Makomar Jam’iyyar Kafin 2027
Gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, sun fara ƙoƙarin warware saɓanin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar tun bayan zaɓen 2023, domin haɗa kai da farfaɗo da jam’iyyar!-->…
ZIYARAR TINUBU A KATSINA: Bayan Nishaɗi, Kun Gaya Masa Bala’in Da Katsinawan Ƙauye Ke Ciki?
Daga: Ahmed Ilallah
Katsinawa na Dikko dakin kara, kamar yadda a ke yi musu kirari. Shugaba Tinubu ma yace ammasa kara da nishaɗantarwa, yace ya ji kamar a kurmin Lagos yake.
Tabbas wannan ziyara ta Shugaba Tinubu ta tarihi ce, domin!-->!-->!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Za Ta Tantance Masu Karɓar Fansho Don Tabbatar Da Gaskiya
Gwamnatin Jihar Jigawa ta kammala dukkanin shirye-shirye domin gudanar da tantancewa da tabbatar da bayanan tsofaffin ma’aikata da suka yi ritaya daga aiki, domin sabunta tsarin biyan fansho yadda ya dace, a cewar Shugaban Ma’aikata na!-->…
Taɓarɓarewar Tsarin Gidajen Yari A Najeriya, Wani Ya Shafe Shekaru 11 A Gidan Yari Yana Jiran…
Koda yake gwamnati na kokarin kawo sauyi ga tsarin gyaran hali a Najeriya, alkaluman Hukumar Kula da Fursunoni sun nuna cewa daga cikin mutane 79,474 da ke cikin gidan yari a kasar nan, mutum 52,893, kimanin kaso 67 cikin 100, ba a yanke!-->…