Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Kotu Ta Kama Wata Uwa Da Laifin Siyar Da Ƴarta Mai Shekaru Shida
Wata kotu a garin Saldanha Bay na Afirka ta Kudu ta yanke hukuncin cewa Racquel “Kelly” Smith, wata mata mai shekaru 35, ta siyar da ƴarta mai shekaru shida, Joshlin, da ta ɓace tun watan Fabrairun shekarar 2024.
Alƙalin kotun, Nathan!-->!-->!-->…
Ƴan’uwan Wani Ɗalibi Da Sojoji Suka Harbe Sun Zargi Ƴansanda Da Ƙumbiya-Ƙumbiya
Ƴan’uwan Godwin Akpakpan, ɗalibin ajin ƙarshe na jami’ar Port Harcourt da aka ce sojoji sun harbe da bindiga har lahira, sun samu saɓani da ƴansanda bisa ƙin bayyana sahihin bayanin masu hannu a mutuwar sa.
Francis Akpakpan, ɗan’uwan!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Musanta Jita-Jitar Komawarsa Jam’iyyar APC, Ya Ce “Ina Nan A PDP Har Abada”
Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa yana shirin sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC), yana mai cewa “Ina nan a PDP har abada.”
A wata!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Naɗa Amirul Hajji Da Ƴan Tawagarsa
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya amince da naɗin Mai Martaba Sarkin Kazaure, Alhaji (Dr) Najib Hussaini Adamu, a matsayin Amirul Hajj kuma shugaban tawagar gwamnatin jihar don gudanar da aikin Hajji na shekarar 2025, kamar yadda!-->…
Babu Abin Alkhairin Da Tinubu Zai Iya Yi Kafin 2027 – Salihu Lukman
Tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Salihu Lukman, ya bayyana cewa ya daina sa ran Shugaba Bola Tinubu zai kawo wani canji mai ma’ana a Najeriya kafin shekarar 2027.
Lukman ya bayyana haka ne yayin wata hira a shirin!-->!-->!-->…
Dukkan PDP A Delta Ta Koma APC A Wani Babban Taron Siyasa Tare Da Kashim Shettima Da Ganduje
Gwamnan Jihar Delta, Sheriff Oborevwori, da tsohon gwamnan jihar, Ifeanyi Okowa, sun sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC tare da manyan magoya bayansu a wani babban taro da aka gudanar a filin Cenotaph, Asaba, babban birnin jihar.
A wurin!-->!-->!-->…
Najeriya Za Ta Samar Da Kaso 70% Na Magunguna A Cikin Gida Kafin 2030
Ministan Lafiya da Walwalar Jama'a, Farfesa Ali Pate, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin ƙara yawan samar da magunguna da na'urorin lafiya a cikin gida zuwa kashi 70% kafin shekarar 2030, a ƙarƙashin shirin farfado da darajar!-->…
Ba Za Mu Ƙyale A Lalata Muhimman Kadarorin Ƙasa A Jihar Rivers Ba – Sojoji
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta zuba ido ta bar wasu mutane su lalata muhimman kadarorin ƙasa ba, musamman a Jihar Ribas, inda aka samu fashewar bututun mai a kwanan nan.
Daraktan Hulɗa da Jama’a na Rundunar Tsaro,!-->!-->!-->…
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Dokar Ta-Ɓaci A Ribas, Da Tsige Gwamna Fubara
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ayyana a Jihar Ribas, tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakinsa da mambobin majalisar dokokin jihar na tsawon watanni shida.
A yayin zaman!-->!-->!-->…
Majalisar Wakilai Ta Amince Da Cire Gwamna Fubara Da Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta amince da matakin Shugaba Bola Tinubu na dakatar da Gwamnan Jihar Ribas, Simi Fubara, tare da kafa dokar ta-ɓaci a jihar, duk da cewa masana doka da dama sun bayyana cewa hakan ya saɓa wa kundin tsarin!-->…
Gwamnonin Kudu Maso Kudu Sun Buƙaci Tinubu Ya Soke Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Ƙungiyar Gwamnonin Kudu maso Kudu ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya soke dokar ta-ɓaci da ya ayyana a Jihar Ribas, tana mai cewa babu wata barazana ta tsaro da za ta tabbatar da irin wannan mataki.
Shugaban ƙungiyar, Gwamna!-->!-->!-->…
Ƴan Majalisa Sun Karɓi Cin Hancin Maƙudan Kuɗaɗe Don Tabbatar Da Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Wasu ƴan majalisar dokokin Najeriya sun karɓi cin hanci har na $25,000 domin tabbatar da amincewa da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ayyana a Jihar Ribas, kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Binciken PEOPLES GAZETTE ya!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Ceto Waɗanda Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kuma Kashe Ƴanbindiga
Jami’an ƴan sanda a jihohin Abia da Nasarawa sun ceto mutane huɗu da aka sace, tare da kashe ƴanbindiga bakwai a farmakin da suka kai.
Kakakin rundunar ƴansanda na ƙasa ya bayyana cewa, a Abia, an kai farmaki a maboyar ƴanbindiga!-->!-->!-->…
Ƴan Kasuwar Man Fetur Na Tafka Mummunar Asara
Yayin da ake ci gaba da yaƙin farashi a kasuwar man fetur a Najeriya, dillalan mai sun rage yawan sayen mai domin gujewa asara sakamakon ci gaba da saukar farashin man.
Yaƙin farashin ya fara ne tun a watan Nuwambar 2024, lokacin!-->!-->!-->…
El-Rufai Bai Isa Ya Sa Mu Bar PDP Ba – Sule Lamido
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa, kuma jigo a jam’iyyar PDP, Sule Lamido, ya yi watsi da gayyatar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi wa ‘yan adawa domin su koma jam’iyyar SDP.
El-Rufai, wanda kwanan nan ya sauya sheka daga APC!-->!-->!-->…
Majalissar Dinkin Duniya Za Ta Duba Dakatarwar Da Aka Yi Wa Sanata Natasha
Shugabar Kungiyar Majalisun Duniya (IPU), Tulia Ackson, ta tabbatar da cewa za a bi ka'ida wajen duba korafin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yankin Kogi Central dangane da dakatar da ita daga majalisar dattawan Najeriya.
Ackson ta!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Kashe Naira Miliyan 342 A Cibiyar Bayar Da Kariya Ga Makarantu
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ƙaddamar da Cibiyar Samar da Kariya ga Makarantu (Safe Schools Rapid Response Coordination Centre) a Dutse, domin ƙarfafa tsaro a makarantu.
Wannan cibiya, da aka buɗe yayin taron masu ruwa da!-->!-->!-->…
Sanata Natasha Ta Ce Ba Za Ta Ƙyale Hukuncin Da Majalissar Dattawa Tai Ma Ta Ba, Za Ta Ɗau Mataki
Sanata mai wakiltar yankin Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta ce za ta ƙalubalanci hukuncin dakatar da ita na tsawon wata shida a gaban kotu, bayan saɓanin da ta samu da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, kan wurin!-->…
Jigawa Za Ta Gina Ƙananan Dam Guda 10 Don Bunƙasa Noman Rani
Gwamnatin Jihar Jigawa ta bayyana shirin gina ƙananan dam guda 10 a faɗin jihar domin inganta noman rani da kuma rage haɗarin ambaliya a yankunan karkara.
Mai bai wa gwamna shawara kan harkokin rigakafin ambaliya da sauyin yanayi,!-->!-->!-->…
Ɗaliban Jami’o’i Da Manyan Makarantu Sun Koka Kan Rashin Samun Bashin Karatu Na NELFUND
Ɗalibai daga jami’o’i da manyan makarantu (polytechnics) sama da 23 sun nuna damuwa kan jinkirin da ake samu wajen rabon bashin karatu daga Asusun Bashin Ilimi na Ƙasa (NELFUND).
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya rattaba hannu kan!-->!-->!-->…