Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
JAMB Ta Bayyana Adadin Ƴan Ƙasa Da Shekara 16 Da Suka Yi Rijista A Bana
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Jami’a ta Ƙasa (JAMB) ta bayyana cewa fiye da ɗalibai 11,553 da ke ƙasa da shekara 16 sun yi rijistar jarabawar Unified Tertiary Matriculation Examination (UTME) ta shekarar 2025.
Shugaban JAMB,!-->!-->!-->…
Likitocin Sokoto Sun Shirya Tarurrukan Wayar Da Kai Kan Cutar Sankara
Kwamitin wayar da kan jama'a game da cutar Sankara na Kungiyar Likitoci ta kasa reshen Jihar Sakkwato hadin Gwuiwa da Cibiyar binciken cutar Kansa da Magance ta sun shirya wasu tarukan wayarda kan al'umma daga 3 ga watan Fabrairu zuwa 6 ga!-->…
Jigawa Ta Nemi Haɗin Gwiwar EFCC Wajen Yaƙar Cin Hanci Da Rashawa
Hukumar Karɓar Ƙorafe-Ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Jigawa (PCACC) ta nemi haɗin gwiwa da Hukumar EFCC domin inganta bincike da daƙile cin hanci a jihar.
Shugaban PCACC, Salisu Abdu, ya bayyana hakan ne yayin wata ziyarar da suka!-->!-->!-->…
Ministan Ilimi Ya Gabatar Da Sabon Tsarin Karatu Na Najeriya Mai Cike Da Cecekuce
Ministan Ilimi na Najeriya, Dakta Morufu Olatunji Alausa, ya gabatar da sabon shirin da zai sauya tsarin karatun 9-3-4, inda zai sanya matakin SS1 zuwa SS3 a karkashin Hukumar Ilimin Bai Daya (UBEC).
Alausa ya bayyana hakan ne a taron!-->!-->!-->…
Katsina Ta Amince Da Siyan Motoci Masu Amfani Da Lantarki, Za Ta Gina Dogon Bene A Lagos
Gwamnatin Jihar Katsina ta amince da siyan motoci masu amfani da lantarki da kekunan adaidaita sahu masu amfani da hasken rana a ƙarƙashin shirin bunƙasa sufuri na jihar.
Mataimakiyar Shugabar Hukumar Bunƙasa Kasuwanci ta Katsina!-->!-->!-->…
PDP Ta Kira Ortom Da Anyanwu Gaban Kwamitin Ladabtarwa
Jam’iyyar PDP ta kira tsohon gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom, da sakatarenta na kasa mai matsala, Samuel Anyanwu, gaban kwamitin ladabi.
Shugaban kwamitin, Tom Ikimi, ya bayyana a wata sanarwa cewa, sun kira su ne sakamakon koke da!-->!-->!-->…
INEC Ta Ƙare Gabatar Da Kariya A Kotun Zaɓen Edo Ba Tare Da Gabatar Da Shaida Ba
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ƙare gabatar da kariya a gaban kotun sauraron ƙararraƙin zaɓen gwamnan Edo ba tare da gabatar da wata shaida ba.
A ranar Talata, lauyan INEC ya sanar da kotu cewa hukumar ba za ta gabatar da shaidu ba,!-->!-->!-->…
APC Ba Ta Cika Alkawuranta Ba – In Ji Wani Babba A APC
Tsohon gwamnan Jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya nemi afuwar ‘yan Najeriya kan gazawar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) wajen cika alkawurran da ta dauka tun bayan karbar mulki.
Fayemi ya bayyana hakan ne yayin wata hira da aka yi!-->!-->!-->…
Rikici Ya Kashe Uwa Da Ɗanta Da Wasu Mutanen
Wani rikicin sarauta a yankin Maraba Udege, karamar hukumar Nasarawa, ya haddasa mutuwar wata uwa da ɗanta, tare da raba mutane da gidajensu.
Bayanai sun nuna cewa rikicin ya barke ne tsakanin ƙabilun Afo daga unguwannin Angwan Dutse da!-->!-->!-->…
Gobara Ta Hallaka Almajirai 17 A Zamfara
Akalla Almajirai 17 sun rasa rayukansu a wata gobara da ta tashi a wata makarantar allo a karamar hukumar Kaura-Namoda, Jihar Zamfara.
Shugaban karamar hukumar, Mannir Haidara, ya tabbatar da afkuwar lamarin ga tashar Channels!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Karawa Likitoci Da Ma’aikatan Lafiya Shekarun Aiki
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da karin shekarun ritaya ga likitoci da ma’aikatan lafiya daga shekaru 60 zuwa 65.
Sakataren yada labarai na kungiyar likitoci ta Najeriya (NMA), Mannir Bature, ne ya bayyana hakan a cikin wata!-->!-->!-->…
Zulum Ya Jagoranci Maidowa Da ’Yan Gudun Hijira Daga Chadi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci dawowar ’yan gudun hijira da suka tsere daga rikicin Boko Haram zuwa Baga Sola a Jamhuriyar Chadi.
Wadanda suka dawo sun hada da iyalai 1,768 da suka kunshi mutum 7,790 da aka!-->!-->!-->…
Ana Sama Da Fadi Da Ganga 500,000 Na Danyen Mai Zuwa Kasashen Waje
Kungiyar masu gidajen mai a Najeriya (PETROAN) ta bayyana damuwa kan yadda masu hakar danyen mai ke karkatar da ganga 500,000 na danyen mai da aka ware domin tacewa a Najeriya zuwa kasashen waje.
Sakataren yada labarai na!-->!-->!-->…
Dangote Ya Fara Fitar Da Man Jirgi Zuwa Kamfanin Saudi Aramco
Kamfanin Dangote Petroleum Refinery ya cimma gagarumar nasara ta hanyar fitar da manyan tankokin man jirgin sama guda biyu zuwa Saudi Aramco, babbar kamfanin mai a duniya.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ne ya!-->!-->!-->…
Mutum 1 Ya Mutu, Ango Na Kwance Magashiyan Bayan Amarya Ta Zuba Guba A Abincin Biki A Jigawa
Wani bikin aure a Jihar Jigawa ya rikiɗe zuwa masifa bayan da aka zargi amaryar da zubawa abincin da aka yi wa baƙi guba, wanda ya bar angon cikin mawuyacin hali da kuma mutuwar wani baƙo ɗaya.
Lamarin ya faru ne a Ƙaramar Hukumar!-->!-->!-->…
Bello Turji Ya Ƙara Tabbatar Da Barazanar Ta’addancinsa Biyo Bayan Harin Ƴanbindiga a Zamfara
Ƴanbindiga da ake zargin suna biyayya ga jagoran ta’addanci Bello Turji sun sace fasinjoji 10 tare da ƙona motarsu a kan hanyar Ƙaura-Namoda zuwa Shinkafi a Jihar Zamfara.
Wannan hari ya biyo bayan gargaɗin da Turji ya yi na cewa dole!-->!-->!-->…
Sunday Igboho Ya Jaddada Yunƙurinsu Na Kafa Ƙasar Yarabawa A Sakonsa Na Sabuwar Shekara
Cif Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya aike da sakon gaisuwar Sabuwar Shekara ga al’ummar Yarabawa a faɗin duniya, yana mai jaddada cikakken ƙudurinsa kan fafutukar samun cin gashin kai ga al’ummar Yarabawa.
A!-->!-->!-->…
Gwamnan Kano Ya Soki Ƙudirin Gyaran Haraji na Tinubu, Ya Ce Zai Jawo Rabuwar Kai
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya ƙi amincewa da gyaran haraji da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar, yana mai cewa zai tauye haɗin kan ƙasa kuma yanzu ba lokacin da ya dace ai hakan ba ne.
Da yake magana ta bakin mataimakinsa, Aminu!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Manoma ta AFAN, Jihar Jigawa, Ta Yi Allah-Wadai da Zargin Damfara da Aka Yi wa Manoma
Ƙungiyar Manoman Najeriya (AFAN) reshen Jihar Jigawa ta bayyana ɓacin ranta kan rahotannin da ke nuna wasu ƴan damfara da ke karɓar kudi daga hannun manoma suna fakewa da shirye-shiryen tallafin noma na bogi.
A cikin wata sanarwa,!-->!-->!-->…