Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Mutane Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Fashewar Bam a Gidajen Dalwa na Jihar Borno
Wata fashewar bam na gida (IED) ta yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a ranar Laraba a wani rukunin gidaje mai ɗauke da gidaje 200 da ake ginawa a Dalwa, Jihar Borno.
Abin ya faru ne da misalin ƙarfe 1 na rana, a yayin da Gwamnan!-->!-->!-->…
ChatGPT Ta Fuskanci Matsala Mai Tsanani, Ta Bar Masu Amfani Da Ita Cike Da Damuwa
ChatGPT, wata fasahar kwaikwayon hankali da OpenAI ta ƙirƙira, ta fuskanci matsala mai tsanani a safiyar Alhamis, wanda ya hana miliyoyin masu amfani da ita samun damar shiga dandalin.
Masu amfani da dandalin, da suka yi ƙoƙarin shiga!-->!-->!-->…
NG-CARES: Masu Cin Gajiyar Shirin Sun Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Amfani da Tallafi a Jigawa
Daga Ibrahim Ibrahim
Masu cin gajiyar shirin Nigeria COVID-19 Action Recovery and Economic Stimulus (NG-CARES) Results Area II a Jihar Jigawa sun sa hannu kan wata yarjejeniyar amfani da tallafin don tabbatar da ingantaccen amfani da!-->!-->!-->…
Majalisar Matasa ta Najeriya ta Kai Ziyara Ga Dr. Saifullahi Umar
Domin ƙarfafa gwiwar matasa a harkar noma, reshen Jihar Jigawa na Majalisar Matasa ta Najeriya (YAN) ya kai ziyara ta girmamawa ga Dr. Saifullahi Umar, Mashawarci na Musamman kan Noma ga Gwamnatin Jihar Jigawa.
Ziyarar, wadda aka!-->!-->!-->…
Cibiyoyin Sauya Motoci Zuwa CNG Sun Ƙaru Zuwa 158 A Najeriya
Najeriya ta samu gagarumin ci gaba wajen haɓaka cibiyoyin sauya motoci zuwa na amfani da gas ɗin CNG, daga bakwai a 2023 zuwa 158 a 2024 – ƙaruwar da ta kai kaso 2,000%.
Shugaban Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Gas ɗin CNG, Injiniya Michael!-->!-->!-->…
Afirka Ta Kudu Ta Goyi Bayan Shirin Najeriya Na Shiga Ƙungiyar G20
Shugaban Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi alƙawarin goyon bayan Najeriya wajen shiga cikin Ƙungiyar G20, yana bayyana ƙasar a matsayin “ƙasa ƴar’uwa mai daraja.”
Yayin ƙaddamar da jagorancinsa na G20 a Cape Town ranar Talata,!-->!-->!-->…
Majalisar Dattawa Ta Sanya Hukunci Kan Masu Fitar da Masara daga Najeriya
A ranar Laraba, Majalisar Dattawa ta amince da gyaran dokar da ta haramta fitar da masara da ba a sarrafa ba, inda ta tanadi hukuncin ɗaurin shekara guda ga waɗanda suka karya wannan doka.
Dokar, wadda ta samo asali daga Majalisar!-->!-->!-->…
UNICEF Da Majalisar Dokokin Jigawa Sun Ƙaddamar Da Yaƙi Da Matsalar Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Daga Bala Ibrahim
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafawa Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) sun ƙaddamar da wani yunƙuri na magance yawan yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar.
Jihar Jigawa!-->!-->!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Da Kyar Dai, Tinubu Ya Cika Wani Alƙawarin Da Yai Wa Ƴan Najeriya
Bayan shekaru da dama na jinkiri da kasa cika wa’adin farawa, Matatar Mai ta Fatakwal a Najeriya ta sake fara tace ɗanyen mai, inda take aiki da kashi 60% na ƙarfinta, kamar yadda Kamfanin Mai na Ƙasa, NNPCL, ya tabbatar.
Mai!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tinubu Za Ta Sayar Da Matatun Mai Huɗu Na Gwamnati Duk Da Cece-Kuce
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin siyar da matatun mai guda huɗu da ke Port Harcourt, Warri, da Kaduna, a matsayin wani ɓangare na sauye-sauyen masana’antar mai.
Sunday Dare, mai ba da shawara kan harkokin yaɗa labarai ga!-->!-->!-->…
Jam’iyyun Adawa Sun Fara Shirye-Shiryen Samar Da Haɗaka Don Ƙalubalantar Tinubu A 2027
Wasu ƙungiyoyin siyasa na adawa sun fara ƙoƙarin kafa abin da suka kira "Haɗakar Ƴan Adawa Mafi Girma" don kifar da Shugaba Bola Tinubu da jam’iyyar APC a zaɓen 2027.
Hon. Ikenga Imo Ugochinyere, wanda ke wakiltar mazaɓar Ideato a!-->!-->!-->…
Masana Sun Ce, Ƙaruwar GDP Ba Ta Wakilci Halin Ƙuncin Da Jama’a Ke Ciki Ba
Duk da ƙaruwar tattalin arziƙin Najeriya da kashi 3.46% a kwata ta uku ta 2024, masana tattalin arziƙi sun ce alƙaluman ba sa nuna matsalolin da al’umma ke fuskanta.
Farfesa Segun Ajibola, tsohon Shugaban Cibiyar Bankunan!-->!-->!-->…
Manyan Ƴan Kasuwa Sun Yi Tir Da Rahoton NBS Kan Cigaban Tattalin Arziƙin Najeriya
Rahoton Hukumar Ƙididdiga ta Kasa (NBS) wanda ya nuna ƙaruwar tattalin arziƙi da kashi 3.46% da kuma raguwar rashin aikin yi zuwa kashi 4.6% ya gamu da suka daga kungiyar ƴan kasuwa ta NACCIMA.
Shugaban NACCIMA, Dele Kelvin Oye,!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Cigaban Tattalin Arziƙin Najeriya, Ya Buƙaci A Cigaba Da Haƙuri
Shugaba Bola Tinubu ya nuna farin cikinsa kan ƙaruwar tattalin arziƙin Najeriya da ya kai kashi 3.46% a ƙarshen kwata ta uku ta 2024, yana mai danganta hakan da gyare-gyaren tattalin arziƙi da gwamnatinsa ta yi, amma ya ce akwai bukatar!-->…
Za A Cigaba Da Cin Bashi Wa Najeriya Duk da Yawan Kuɗaɗen Shigar Da Ake Samu — Ministan Kudi
Gwamnatin Najeriya za ta ci gaba da ciwo bashi don cike kasafin kuɗi, duk da cewa an zarce hasashen kuɗaɗen shigar da akai tsammani a wasu bangarori, in ji Ministan Kudi, Wale Edun.
Da yake magana a gaban kwamitin haɗin gwiwa na!-->!-->!-->…
Ƴan Kaɗan Ne Suka Tsallake: Ƴan Takarar PS A FG Sun Zama 11 Bayan Tantacewa
Ofishin Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya ya gabatar da sunayen mutane 11 da suka kai matakin karshe na zaɓen manyan sakatarori, PS, kamar yadda wata takarda ta nuna.
Takardar, wadda Dr. Emmanuel Meribole ya sanya wa hannu, ta!-->!-->!-->…
Kamfanin Dangote Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 970 a Lita
Kamfanin Dangote Petroleum Refinery ya sanar da rage farashin man fetur (PMS) a tashar adana man sa zuwa Naira 970 a kan kowacce lita.
Wannan mataki, wanda aka sanar a ranar Lahadi, ya kasance ne domin nuna godiya ga ƴan Najeriya kan!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu Zai Gabatar da Kasafin Kuɗin 2025 a Wannan Makon, In Ji Majalisar Dattawa
Shugaba Bola Tinubu na shirin gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2025 ga Majalisar Dokoki ta Ƙasa a wannan mako, kamar yadda Majalisar Dattawa ta bayyana.
Wannan sanarwa ta zo ne yayin da kwamitin kuɗi na Majalisar ke zurfafa!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Taimaka Wa Ma’aikatan Kwalejin COE Gumel Da Al’amuran Ilimi A Jigawa
A wani muhimmin mataki na bunƙasa ilimi da jin daɗin ma’aikata, Kwalejin Ilimi ta (COE) Gumel ta yaba wa Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, kan matakin da ya ɗauka don magance matsalolin da suka daɗe suna addabar kwalejin.
!-->!-->!-->…
Najeriya Ta Fi Lagos Tsauri: Tinubu Ya Zama Dole Ya Fifita Ƴan Ƙasa Fiye da Ƴan Kungiyarsa – Farfesa…
Daga Kabiru Zubairu
A wata zuzzurfar hira da jaridar Daily Trust, Farfesa Kamilu Sani Fagge, masanin kimiyyar siyasa daga Jami’ar Bayero ta Kano, ya bayyana yadda wasu gungun mutane ke da tasiri mai ƙarfi a mulkin shugabannin Najeriya,!-->!-->!-->…