Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta Saudiyya Karo na 45: Ƙasashe 128, Mahalarta 179, Yau Ake Bikin Rufewa a…
Musabaƙar Al-Ƙur’ani ta Duniya ta Saudiyya karo na 45, wadda aka fara a ranar 8 Agusta 2025 kuma aka kammala karatu a 15 Agusta, za a rufe ta a yau Laraba 20 Agusta 2025 “bayan sallar Isha’i a Masallacin Harami da misalin ƙarfe 6:00 na!-->…
Giɓin Naira Tiriliyan 14.76 a Ayyukan Raya Ƙasa: Jihohi 31 Sun Yi Ƙasa a Gwiwa, Arewa na Ɗanɗana…
A rabin na farko na 2025 rahoton PUNCH ya bankaɗo yadda jinkirin siyan kaya, taɓarɓarewar tsaro da tsadar rayuwa suka hana jihohi cimma burin manyan ayyuka, inda talakawa a jihohin Arewa da dama ke fama da ayyukan hanyoyi, asibitoci da!-->…
NNPP Za Ta Fitar Da Matsaya Tsakanin Goyon Bayan Tinubu, Shiga Haɗaka Ko Ci Gaba A Haka
Gabanin zaɓen 2027, jam’iyyar NNPP ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta saka ranar 28 ga Agusta don taron shugabanninta, NEC mai muhimmanci domin yanke matsayar dabarunta na siyasa, a cewar mai magana da yawunta, Ladipo Johnson.
!-->!-->!-->…
INEC Ta Bayyana Adadin Waɗanda Su Kai Rijistar Farko A Awanni 7 Bayan Fara Sabuwar Rijistar Katin…
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta (INEC) ta bayyana cewa mutane 69,376 sun yi pre-registration a cikin awanni bakwai bayan buɗe shafin ci gaba da rajistar masu kaɗa ƙuri’a (CVR), inda Sam Olumekun ya ce “shafin ya fara aiki da 8:30 na safe ya!-->…
JIGAWA: Gwamna Namadi Ya Kori Mai Ba Shi Shawara Kan Majalisar Tarayya Ya Janye Masa Dukkan Alfarma
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya tsige Mai Ba shi Shawara kan Harkokin Majalisar Tarayya, Rabi’u Garba Kaugama, kuma matakin ya fara aiki nan take a cewar sanarwar Ofishin Sakataran Gwamnati, Bala Ibrahim.
A cewar sanarwar, “da!-->!-->!-->…
JIGAWA: Rantsar da Sabon Shugaban Gwaram LG, Gwamna Namadi Ya Yi Kiran Adalci da Mutumta Kowa
Daga: Badamasi Hamza Farin Dutse
A safiyar Litinin 18/08/2025 Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya jagoranci rantsar da Hon. Abdulkarim Musa Fagam a matsayin sabon shugaban ƙaramar hukumar Gwaram tare da Nasiru Zubairu Sara a!-->!-->!-->…
JIGAWA: Gwamna Namadi Ya Bayyana Burin Samar Da 50% Na Shinkafar Najeriya Nan Da 2030
Gwamnan jihar Jigawa, Mallam Namadi Umar, a wata tattaunawa PUNCH, ya ce gwamnatinsa ta fara manyan gyare-gyare bayan gudanar da cikakken bincike na asali (baseline survey), inda ya jaddada cewa, "Ba tare da samun bayanai ba, shugabanci!-->…
Tinubu Ya Rage Farashin Wankin Ƙoda A Asibitocin Gwamnatin Tarayya
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da rage farashin jinyar dialysis wato wankin ƙoda a asibitocin gwamnatin tarayya daga ₦50,000 zuwa ₦12,000 a kowanne yi ɗaya, matakin da gwamnati ta ce zai kawo sauƙi ga dubban marasa lafiya.
Ɗan!-->!-->!-->…
“Kwankwaso Ba Zai Taimaki Tinubu a 2027 Ba” — Buba Galadima
Buba Galadima, ɗaya daga cikin manyan shugabannin NNPP, ya ƙaryata gaba ɗaya zargin cewa Rabiu Kwankwaso zai shiga sahun Tinubu domin tallafa masa a zaɓen 2027, yana mai cewa irin mu'amalar gwamnatin tarayya da aka nuna wa Kano ba za ta!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Tai Ruwan Tallafin Kuɗaɗe Ga Gidaje Miliyan 2.2 Kafin Ƙarshen Agustan Nan
Ƙaramin Ministan Harkokin Jin Ƙai da Rage Talauci, Tanko Sununu, wanda ya tattauna a cikin shirin Sunrise Daily na Channels Television a yau Litinin 18 ga Agusta, 2025, cewa gwamnatin tarayya ta shirya rabon tallafin kuɗi ga iyalai!-->…
Jiragen Yaƙi Sun Tilasta Wa Ƴan Bindiga Tserewa, Yayinda Mutane 62 Da Aka Sace Suka Tsere Daga…
Sojojin sama da ƙasa sun yi wani gagarumin samame a yankin Danmusa na Jihar Katsina a ranar Asabar da misalin ƙarfe 5:10 na yamma, inda harbin jiragen sama ya tilastawa wasu ƴan bindiga dake da mafaka a wajen tserewa, kuma hakan ya baiwa!-->…
JAMB TA Sanar Da Wa’adin Ƙarshe Ga Jami’o’i Da Sauran Makarantu Kan Ɗaukar Ɗaliban 2025
Hukumar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) ta umarci jami’o’in gwamnati a Najeriya da su kammala dukkan shirye-shiryen karɓar ɗalibai na shekarar 2025 kafin ranar 31 ga Oktoba, 2025, yayin da jami’o’in masu zaman kansu suka!-->…
An Kama Ɗan Shugaban Boko Haram A Chadi, Ana Zargin Yana Jagorantar Ƙungiyar Ƴan Ta’adda
A Chadi, jami’an tsaro sun kama wani matashi da ake zargin ɗan marigayi Mohammed Yusuf ne mai suna Muslim Mohammed Yusuf, tare da wasu biyar da ake zargin su membobin wata ƙungiyar ƴan ta’adda ne a yankin Tafkin Chadi.
Wata majiyar!-->!-->!-->…
INEC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƙungiyoyin Da Za Ai Wa Rijistar Zama Jam’iyyu Daga Buƙatu 151 Da Ta…
Hukumar Zabe ta Ƙasa, INEC, ta sanar da cewa tana kan kammala aikin gajarta sunayen ƙungiyoyin siyasa da suka nuna buƙatar zama jam’iyya, tare da shirin bayyana sunayen waɗanda suka cika sharuddan nan da nan bayan kammala zaɓen cike-gurbi.!-->…
Gwajin Ƙwayoyin Dangantaka Na DNA Na Nuna Ɗa 1 Cikin 4 Ba Na Ubansa Ba Ne A Najeriya
Cibiyar Smart DNA Nigeria ta fitar da rahoton shekarar 2025 inda ta bayyana cewa gwaje-gwajen DNA sun ƙaru zuwa kashi 13.1% a lokacin da ake sha’awar gwaje-gwajen da suka shafi hijira da batutuwan iyali.
Rahoton, wanda ya tattara!-->!-->!-->…
PDP Ta Yi Watsi Da Sakamakon Zaɓen Babura/Garki, Ta Ce “An Yi Amfani Da Ƙarfin Gwamnati”
Jam’iyyar PDP ta ƙi sakamakon zaɓen cike-gurin Babura/Garki a Jigawa, tana zargin an samu maguɗi, tsoratar da masu zaɓe da kuma sayen ƙuri’u a lokacin gudanar da zaɓen.
Umar Kyari, kakakin PDP na jihar, ya bayyana wa manema labarai a!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike-Gurbi: Rikici Ya Ɓarke Tsakanin APC Da Jam’iyyun Adawa
Zaɓen cike gurbi da aka gudanar a ranakun Asabar a yankuna 16 cikin jihohi 12 ya haifar da saɓani tsakanin manyan jam'iyyun Najeriya, inda APC ta lashe mafi yawan kujeru (12), PDP ta samu nasara a Ibadan da Adamawa, NNPP a Kano, APGA a!-->…
Wata Gwamnatin Jiha Ta Haramta Bukukuwan Kammala Karatun Ƙananan Yara, Ta Kafa Doka Kan Siyan…
Gwamnatin Jihar Imo ta sanar da dakatar da bukukuwan kammala karatu na yara masu zuwa kindergarten, nursery da ƴan JSS3 tare da umarni nan take daga Ma'aikatar Firamare da Sakandare, a wata sanarwa da kwamishinan ilimi Prof. Bernard!-->…
Dalilin Da Ya Sa Bai Kamata Goodluck Jonathan Ya Sake Takara A 2027 Ba
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Tsohon sanata Shehu Sani ya shawarci tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan da kada ya sake neman kujerar shugaban ƙasa a zaɓen 2027, a yayin wata tattaunawa a shirin Sunday Politics na Channels!-->!-->!-->…
Ambaliya Ta Cinye Gandun Sarki A Haɗejia, Gidaje Da Dama Sun Rushe Yayin Da “Kamfanin Aikin Titi Ya…
Daga: Lukman Dahiru
Ruwan sama mai yawa wanda ya ɗauki sama da sa’o’i 15 ya yi mummunar ɓarna a unguwar Gandun Sarki ta ƙaramar hukumar Malammadori da ke garin Haɗejia, inda sama da gidaje 40 suka rushe, yayin da sassan gidaje fiye da!-->!-->!-->…