Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Badaru Ya Ƙaryata Labarin Faɗuwar APC A Rumfarsa, Ya Ce “Tsagwaron Ƙaryace Da Yaudarar Masu Fitina”
Daga: Mika’il Tsoho, Dutse
Ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya fito da sanarwa yana ƙaryata rahotannin da ke cewa APC ta faɗi a akwatin zaɓensa na Babura Kofar Arewa Polling Unit 001 a zaɓen cike-gurbi na Garki/Babura.
A!-->!-->!-->!-->!-->…
ADC Ta Caccaki Zaɓen Cike Gurbi, Ta Ce “Rigingimu, Sayen Ƙuri’u Da Tsangwama Ne Suka Mamaye Komai”
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta nuna damuwa matuƙa kan yadda aka gudanar da zaɓukan cike-gurbi na Asabar, 16 ga Agusta, a jihohi 12 da mazaɓu 16, tana mai cewa tsarin zaɓe ya ƙara lalacewa a ƙarƙashin gwamnatin Shugaba!-->…
Tinubu Ya Yabi Nasarar Zaɓen Cike-Gurbi A Jihohi 12, Ya Godewa Ƴan Najeriya Bisa Nuna Yarda Da APC
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya murnar nasarar zaɓen cike-gurbi na Asabar, 16 ga Agusta, a mazaɓu 16 a jihohi 12, kamar yadda fadar shugaban ƙasa ta bayyana a sanarwar da ta fitar.
Ya yabawa Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) kan!-->!-->!-->…
SERAP Ta Nemi A Binciki Zargin Auyo Na Biyan Har Naira Miliyan 3 Don Gabatar Da Ƙudiri A Majalisa
Ƙungiyar SERAP ta yi kira ga EFCC da ICPC su binciki Majalisar Tarayya kan zargin cewa ƴan majalisa na “biyan daga naira miliyan 1 zuwa naira miliyan 3” domin su gabatar da ƙudiri, ko miƙa koke-koke.
Kiran ya biyo bayan zargin da ɗan!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike Gurbin Kaura-Namoda Ta Kudu A Zamfara Bai Kammala Ba (Inconclusive), INEC Ta Faɗi Dalilai
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana zaɓen cike-gurbin Kaura-Namoda ta Kudu a Zamfara a matsayin inconclusive bayan da tazarar ƙuri’u tsakanin manyan jam’iyyun ta gaza kai wa adadin PVCs da aka karɓa a rumfunan da aka soke.
Mai bayyana!-->!-->!-->…
Hasashen Yanda Za A Kasance Da Ruwan Sama A Kwanaki 3 Masu Zuwa Da Bayanin Samuwar Ambaliya Daga…
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a sassan ƙasar daga Lahadi zuwa Talata.
A cewar jadawalin da aka fitar a Abuja, za a sami ruwan sama matsakaici a wasu jihohin Arewa da safe a!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda Sun Cafke Wani Sufeta Ɗan’uwansu Da Wasu Fararen Hula Bisa Zargin Fashi Da Makami
Rundunar ƴan sanda ta Edo ta cafke wani jami’in ƴan sanda mai aiki tare da fararen hula uku bisa zargin azabtarwa, karɓar rashawa da kuma fashi da makami da ya addabi mazauna Benin.
Kakakin rundunar, Moses Yamu ne ya bayyana hakan a!-->!-->!-->…
SAKAMAKON ZAƁEN CIKE GURBI: Yanda Ta Kaya Tsakanin APC, PDP, APGA Da NNPP A Zaɓukan Da Aka Gudanar…
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Zaɓukan cike gurbi da aka gudanar a ranar Asabar sun haifar da manyan sauye-sauye a fagen siyasar Najeriya, inda jam’iyyun PDP, APC, APGA da NNPP suka yi takara a jihohin ƙasar, kuma sakamakon ya bayyana!-->!-->!-->…
Jerin Dabaru Biyar Na Kare Kai Daga Kamuwa Da Ciwon Suga ta Hanyar Abinci
Daga: Ummusalma Adam Iko
Nau’in mai da sinadaran furotin da mutum ke amfani da su ma na da muhimmanci: maye gurbin kitse mai saurin daskarewa (saturated/trans), misali kitse mai yawa daga jan nama mai kitse ko man gyaɗa da aka sarrafa!-->!-->!-->…
GASKIYAR MAGANA: Ƙungiyar Good Governance Ta Kare Hon. Usman Kamfani Auyo “Bai Ce Majalisa Na Karɓar…
Ƙungiyar sa ido kan shugabanci ta Good Governance Advocates daga Jihar Jigawa ta fito fili ta kare Hon. Ibrahim Usman Kamfani Auyo, tana mai musunta rahotannin da suka bayyana a wasu kafafen yaɗa labarai cewa dan majalisar ya ce ana ba!-->…
MAGANIN HANA HAIHUWA: Ceto ko Barazana ga Rayuwar Mata? – Abubuwan Da Ya Kamata Mata Su Sani
Magungunan hana haihuwa sun zama muhimman kayan amfani wajen hana ɗaukar ciki ba zato ba tsammani da kuma kula da lafiyar haihuwa, amma a Najeriya ana fuskantar babban giɓi inda mata da dama da ke son dakatar ko jinkirta ɗaukar ciki ba sa!-->…
‘Oyoyo Baba!’ – Badaru Ya Jawo Hankalin Dubban Magoya Baya A Babura, Yayin Da…
Dubban magoya baya sun taru a ranar Asabar don maraba da Ministan Tsaro, Badaru Abubakar, yayin zuwansa Jihar Jigawa domin zaɓen cike-gurbi na Babura/Garki a mazaɓarsa, abin da ya sa ake ganin an wanke jita-jitar cewa zai iya gujewa!-->…
PDP Ta Yi Alƙawarin Kare Ƙuri’unta A Zaɓen Jigawa Na Babura Da Garki
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi gargaɗin cewa duk wani yunƙuri na karkatar da zaɓen cike-gurbi na Babura/Garki da aka gudanar a ranar Asabar, tana mai cewa magoya bayanta za su kasance masu lura sosai.
Umar Kyari,!-->!-->!-->…
APC Na Neman A Soke Zaɓe A Kano: Ƴan Jam’iyyar Sun Yi Ƙorafin Samun Tashin Hankali A…
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta buƙaci hukumar INEC da ta soke zaɓen cike-gurbi na mazaɓar Shanono/Bagwai da kuma sabon zaɓen Ghari a Jihar Kano, ta na mai cewa an samu yamutsin tashin hankali a wuraren zaɓe.
A wata sanarwa!-->!-->!-->…
ZAƁEN CIKE GURBI: Ana Zargin Ma’aikatan INEC Da Wani Shugaban PDP Da Siyen Ƙuri’u, Yayin Da Zamfara…
Rundunar ƴan sanda ta kamo manyan PDP biyu ciki har da shugaban jam’iyyar a Iperu, Alhaji Abayomi Tella, tare da ma’aikatan INEC biyu da ake zarginsu ta tanadar kuɗi domin sayen ƙuri'a a zaɓen Remo Federal Constituency.
Wani rahoto ya!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike-Gurbi a Jihohi 13: Takunkumin Zirga-Zirga, Dambarwar Jam’iyyu Da Alƙawarin Bayyana…
A yau Asabar, 16 ga Agusta 2025, miliyoyin masu kaɗa kuri’a a jihohi 13 sun yi jerin gwanon a rumfunan zaɓe domin cike guraben kujeru na Majalisar Dattawa, Majalisar Wakilai da majalisun jihohi, a jimillar zaɓuka 16 da suka shafi Jigawa,!-->…
Tinubu Zai Cire Tallafin Lantarki Gaba Ɗaya, Abin Da Zai Ninninka Farashinta Ga Ƴan Ƙasa
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shiri na gaggawa domin biyan bashin wutar lantarki na naira tiriliyan 4 tare da kawo ƙarshen tallafin lantarki saboda yanayin takura ta kasafin kuɗi da ƙarancin kuɗaden shiga na gwamnati, a cewar rahoton!-->…
Sai An Ba Da Cin Hanci Kafin A Karɓi Ƙudiri A Majalissa – Hon. Kamfani Auyo
Dan Majalisar Wakilai Hon Ibrahim Usman Auyo daga mazaɓar Hadejia/Auyo/Kafin Hausa a Jihar Jigawa ya yi zafafan tuhume-tuhume cikin wani bidiyo da ya yaɗu inda ya bayyana cewa wasu ƴan majalisa na karɓar kuɗi kafin su ɗauki nauyin gabatar!-->…
Hukumar Ƴan Sanda Ta Samar Da Sabon Tsarin Ɗaukar Sabbin Jami’ai Da Ma’aikata
Hukumar Ƴan Sanda (Police Service Commission, PSC) ta sanar a shafinta ranar 15 ga Agusta, 2025 cewa ta sayi sabon portal na ɗaukar ma’aikata domin rarraba aikin ɗaukar ƴan sanda da tabbatar da gaskiya da adalci.
A sanarwar, hukumar ta!-->!-->!-->…
APC Ta Kira Alƙaliyar Kotun Da Ta Kira Ta Ƙungiyar Ta’addanci Da Jahila
Babbar jam’iyyar siyasar Najeriya, APC, ta bi sahun babbar jam’iyyar adawa, PDP wajen yin Allah wadai da hukuncin Kotun Tarayyar Kanada da ya sanya su cikin ƙungiyoyin ta’addanci, kamar yadda jaridar The PUNCH ta rawaito.
Hukuncin,!-->!-->!-->…