Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
JERIN DARUSSA: Hukumar Kula Da Jami’o’i Ta Saki Sabuwar Manhajar Darussan Digiri A Najeriya
Hukumar Kula da Jami’o’i ta Ƙasa, NUC, ta bayyana sabuwar manhajar da jami’o’in Najeriya za su na yin amfani da ita.
Da yake magana a taron da aka gudanar a Abuja, Mai Riƙon Shugabancin Hukumar NUC, Dr. Chris Maiyaki ya ce, sabuwar!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: NLC Za Ta Yi Yajin Aikin Gargaɗi Na Kwana Biyu A Farkon Mako Mai Zuwa
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, za ta fara gudanar da yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu a ranar Talata, 5 ga Satumba, 2023 saboda nuna rashin jin daɗinta ga gwamnati na gazawa wajen magance raɗaɗin ƙuncin rayuwar da janye tallafin man fetur ya!-->…
PDP Ta Cika Shekaru 25 Da Kafuwa, Ta Ce Shekarunta Na Mulki Ne Gwalagwalai Ga Najeriya
A jiya Alhamis ne, jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta cika shekaru 25 da kafuwa, inda ta bayyana shekarunta 16 na mulkin Najeriya a matsayin shekarun da suka zama gwalagwalai ga Najeriya da ƴan Najeriya.
A wani jawabi da yai!-->!-->!-->…
Wani Dattijo Ya Kashe Matarsa Ta Biyu Saboda Ta Ki Kwanciya Da Shi
Wani tsohon ma’aikacin Hukumar Ilimi Matakin Farko ta Jihar Adamawa mai suna Aminu Mahdi ya faɗa komar ƴansanda bayan an zarge shi da kashe matarsa ta hanyar duka.
Dattijo Aminu, ɗan shekara 63 a duniya, wanda ya fito daga Mazaɓar Yelwa!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Rufe Filin Jirgin Sama Na Lagos
Ministan Harkokin Jiragen Sama da Bunƙasa Hanyoyin Sararin Samaniya, Festus Keyamo ya umarci dukkan jiragen sama da su bar filin jirgin na Murtala Muhammed International Airport, MMIA, da ke Lagos daga ranar 1 ga watan Oktoba, 2023.
!-->!-->!-->…
Hadejawa, Auyakawa Da Hausawa Sun Manta Muhimmancin Kujerarsu Ta Wakilci A Abuja
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da kasancewar an tsara samun wakilcin al'ummah ne a majalissar dokoki ta kasa, don samun adalci da kuma ganin anyi aiyukan kasa daidai wa daida, bisa sa idon kowane dan kasa ta hanyar wakilin sa a wannan!-->!-->!-->…
Shekarun Jigawa 32 Da Ƙalubalen Rashin Aikin Yi A Tsakanin Matasa
Daga: Ahmed Ilallah
Kwanci tashi asarar mai rai, inji masu iya magana, a yau Jihar Jigawa ta ki shekaru 32 da kirkikra. Jahar da a ka yi ta domin raya karkara. A yanzu za a iya cewa san barka.
A shekarun nan na Jigawa 32, koba!-->!-->!-->!-->!-->…
Jigawa Za Ta Siyo Buhun Shinkafa Dubu 42, Za Ta Biya Wa Ɗaliban Jami’a Kuɗin Makaranta
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da samar da kayan tallafin rage raɗaɗin janye tallafin man fetur, biyawa ɗaliban jihar kuɗin karatu a jami’o’i da kuma siyo taraktocin noma guda 54 domin manoman jihar.
Gwamnatin ta amince da aiwatar da!-->!-->!-->…
Next Jigawa Ta Shirya Taron Tattaunawa Don Magance Matsalar Ƙarancin Ma’aikata A Jigawa
Ƙungiyar NEXT JIGAWA da tallafin PERL ECP sun shirya Tattaunawa Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki da nufin magance matsalar da ta addabi tsarin ma’aikata a Jihar Jigawa.
Tattaunawar da ta haɗa da ma’aikatan gwamanati, sarakunan gargajiya da!-->!-->!-->…
NA MUSAMMAN: LGs A Jigawa Sun Gaza Shigar Da Kuɗin Fansho Kimanin Naira Biliyan 3.2
Ƙananan Hukumomi 27 na Jihar Jigawa sun gaza shigar da a ƙalla naira biliyan 3.2 na gudunmawar fansho tsawon shekaru kamar yanda jaridar PREMIUM TIMES ta gano.
Wasu takardu na gwamnati da jaridar ta samu sun bayyana cewar, ƙananan!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Sojoji Sun Yi Wa Shugaban Ƙasar Gabon Juyin Mulki
Da sanyin safiyar yau Laraba, sojoji suka sanar da yin juyin mulki a ƙasa Gabon, inda suka ce, sun tunɓuke Shugaban Ƙasar Ali Bongo wanda ya ƙara lashe zaɓe a ranar Asabar da ta gabata.
Ali Bongo dai ya fara mulkin ƙasar Gabon ne a!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Naɗa Masu Ba Shi Shawara Na Musamman Guda 35
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi ya amince da naɗin kashin farko na masu ba shi shawara, inda ya naɗa manyan masu ba shi shawara guda biyu da kuma masu ba shi shawara guda talatin uku.
Naɗin na ƙunshe ne cikin sanarwar da!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Sojojin Da Suka Mutu Sanadiyar Harbo Jirginsu Da Ƴan-ta’adda Suka Yi A Neja
Sojojin Najeriya sun yi jana'izar sojojin da suka rasa rayukansu a sanadiyar hatsarin jirginsu da ƴan-ta’adda suka jawo da kuma waɗanda aka kai harin kwanton ɓauna.
A makon da ya gabata ne, sojojin Najeriya suka bayyana cewar jami’ansu!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Naɗa Ƙwararrun Masu Ba Shi Shawara Guda 6
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da naɗin Ƙwararrun Masu Ba Shi Shawara guda shida.
Sanarwar naɗin na ƙunshe ne a sanarwar da Sakataren Gwamnatin Jiha, Malam Bala Ibrahim ya sanya wa hannu, sannan Jami’in Hulɗa da!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Amsa Cewar Akwai Kurakurai A Takardun Karatunsa Na Jami’ar Jihar Chicago
Shari’ar da ɗan takarar jami’iyyar PDP a zaɓen shugaban ƙasa na 2023, Atiku Abubakar ya shigar ya neman Jami’ar Jihar Chicago ta bayyana bayanan karatun Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a cikinta ya ɗauki sabon salo, inda Tinubu ya karɓi!-->…
Sojojin Najeriya Da Na Birtaniya Za Su Yi Aiki Tare Wajen Kawo Ƙarshen Boko Haram – Badaru
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce, Najeriya za ta ƙarfafa alaƙa da ƙasar Birtaniya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
Badaru ya bayyana hakan ne a yau, lokacin da wakilan ƙasar Birtaniya ƙarƙashin Ministan Sojojin!-->!-->!-->…
RIKICIN SARAUTA: Fusatattun Dangin Sarkin Dutse Sun Farmaki Gidansa Saboda Kalamai Kan Galadiman…
Wasu fusatattun dangin Mai Martaba Sarkin Dutse, Hamim Nuhu Sunusi, sun kutsa gidan kwanansa, inda su ka ci zarafin fadawa tare da sara abokin sarkin na ƙuruciya bisa kalaman da aka yi kan kawun sarkin, Galadiman Dutse, Basiru Sunusi.
!-->!-->!-->…
ƊAUKAR MA’AIKATA: Leadership Hausa Na Neman Ma’aikata
Shararriyar Jaridar Leadership wadda ke da sashin Hausa, na neman ma'aikata waɗanda za su yi aiki a ɓangaren kafafen sa da zumunta.
Domin neman wannan aiki a yi nazarin sanarwar da ke hoto na ƙasa.
DA ƊUMI-ƊUMI: ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Ƙungiyar Malam Jami’o’i ta Ƙasa, ASUU, biyo bayan Taron Shugabanninta na Ƙasa da ta yi a Jami’ar Maiduguri ta buƙaci Gwamnatin Tarayya ta ofishin Babban Akawunta na Tarayya da ta saki kuɗaɗen ariyas na ƙarin girma da mambobin ƙungiyar ke!-->…
Ƴan-ta’adda 41 Ne Suka Mutu A Faɗan Da Ya Ɓarke Tsakanin Boko Haram Da ISWAP A Borno
Mayaƙan Boko Haram da na ISWAP a ƙalla 41 aka kashe bayan ɓarkewar faɗa tsakanin ƴan ƙungiyoyin a jiya Laraba a Jihar Borno.
Bayanai sun tabbatar da cewar, mayaƙan ISWAP waɗanda suka je wajen faɗan a kan ƙananan jiragen ruwa, sun!-->!-->!-->…