Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
YANZU-YANZU: Mutane Da Dama Sun Mutu Yayin Da Wasu Su Ka Maƙale A Dogon Benin Da Ya Rushe A Abuja
Wani beni mai hawa da dama da ke kan Lagos Street a yankin Garki da ke Abuja ya rushe, inda mutane kusan 37 suka rasa rayukansu wasu kuma da dama suka maƙale a cikin ɓaraguzai, in ji PUNCH.
Lamarin dai ya faru ne a daren jiya Laraba!-->!-->!-->…
Jihar Kaduna Ta Fara Gina Babban Birni Mai Gidaje Dubu 500,000 Don Talakawa
Gwamnatin Jihar Kaduna ta fara gina babban birni mai ɗauke da gidaje 500,000 don talakawa da marassa ƙarfi mazauna jihar.
Wannan babban birni dai, gwamnatin za ta gina shi ne, haɗin guiwa da kamfanin ƙasar Qatar mai suna Qatar!-->!-->!-->…
A Ɗauki Nauyin Karatun Mace 100% Ko Kuma . . .
'Ya mace, idan ba za a iya ɗaukar nauyin karatunta da buƙatunta a lokacin karatu 100% ba, a haƙura, ya fi maslaha da alheri.
Ke ma idan kin san gidanku ba za su ba ki full scholarship ba, ki haƙura.
Wasu na amfani da talaucinsu yara!-->!-->!-->!-->!-->…
Kuskure Ne Ci Gaba Da Kasancewa Da Tsinanne
Daga: Aliyu M. Ahmad
Ina mamaki mutanen da za su tsinewa wasu mutane, kuma su ci gaba da bibiyar su.
Misali, wasu za su tsine wa 'yan film, Arewa24 ko 'yan TikTok amma kuma suna ci gaba da kallon shirye-shiryensu. Cikin wayarka akwai!-->!-->!-->!-->!-->…
Sanata Malam Madori Ya Fi Kowa Temakawa Ɗalibai A Yankin Jigawa Ta Gabas
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da cewa a nawa ra'ayin kamata yayi wakilan al'ummah musamman a Majalissar Dokoki su maida hankali wajen samar da doka da kuma tilastawa shugabannin wajen samar da yanayi mai kyau da duk Dan Talaka zai samu kowane!-->!-->!-->…
Dubunnan Mutanen Da Suka Mutu A Dalilin Faɗan Manoma da Makiyaya
Malamai a Sashin Koyar da Kimiyyar Siyasa na Jami’ar Abuja sun koka kan irin rayuka da dukiyoyin da aka rasa a sanadiyyar faɗan manoma da makiyaya a jihohin Benue da Plateau.
Malaman sun bayyana rashin ƙoƙari daga ɓangaren gwamnati!-->!-->!-->…
Ministoci 8 Da Ƴan Najeriya Ke Mamakin Muƙaman Da Tinubu Ya Ba Su
Duba da yanayin aiki da karatun da waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tura wa Majalissar Sanatoci domin tantancewa, ƴan Najeriya ciki har da su kansu sanatocin, sun yi tsammani daban da abun da suka gani a matsayin muƙaman da!-->…
Tallafin Naira Biliyan Biyar Ba Zai Magance Talauci Ba, In Ji NLC
Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, Joe Ajero ya bayyana cewar, tallafin naira biliyan biyar ga kowacce jiha, wanda Gwamnatin Tarayya ta sanar bai kai kowa ya samu naira dubu 1500 ba, idan aka raba wa ƴan Najeriya sama miliyan 133!-->…
Wani Mutum Ɗan Shekara 50 Ya Kashe Agolan Gidansa A Jigawa
Rundunar ƴansandan Jihar Jigawa ta kama wani mutum ɗan shekara 50 mai suna Ibrahim Adamu da gangancin yin amfani da abu mai kaifi wajen yanka agolan gidansa ɗan shekara huɗu a duniya.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar Ƴansandan Jihar!-->!-->!-->…
Gwamnoni Ba Abun Yarda Ba Ne Kan Tallafin Da Za A Rabawa Talakawa – NLC
Ƙungiya Ƙwadago ta ƙwanƙwashi Gwamnatin Tarayya kan sakin kuɗi naira biliyan 180 ga gwamnonin jihohi a matsayin kuɗin tallafawa talakawa wajen magance matsalolin da janye tallafin man fetur ya tsunduma shi a ciki.
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC,!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohi Zasu Samu Naira Biliyan 5 Kowaccensu A Matsayin Tallafi
Gwamnatin Tarayya ta amince da fitar da naira biliyan 5 ga kowacce jiha da Babban Birnin Tarayya domin su samu damar samar da abincin da zasu rabawa talakawa a jihohinsu.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ne ya bayyana hakan yau a!-->!-->!-->…
Kusan Sabon Ministan Ilimi Na Najeriya, Farfesa Mamman
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Babban Lauyan Najeriya, Farfesa Tahir Mamman a matsayin sabon Ministan Ilimi na Najeriya.
Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Kafafen Yaɗa Labarai da Hulɗa da Jama’a, Ajuri Ngelale ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Wani Tsoho Ɗan Shekara 84 Ya Kashe Matarsa Saboda Ta Ƙi Kwanciya Da Shi
Wani tsoho ɗan shekara 84 mai ƴaƴa 7 mai suna Gabriel Uhuwa ɗan Jihar Edo ya faɗa komar ƴansanda saboda zarginsa da ake da kashe matarsa saboda ta ƙi yarda ta kwanta da shi.
Ƴansandan ne suka tabbatar da kama tsohon a jiya Laraba,!-->!-->!-->…
JUYIN MULKIN NIJAR: Ƴan Arewa Na Asarar Naira Biliyan 13 Duk Sati
Ƴan kasuwa a yankin Arewacin Najeriya sun koka kan yanda suke asarar kimanin naira biliyan 13 duk sati saboda rufe boda da aka yi biyo bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a Nijar.
A ranar 4 ga watan nan na Agusta ne, Shugaban Ƙasa Bola!-->!-->!-->…
Najeriya Ta Yi Fice A Duniya Wajen Fama Da Ƙarancin Abinci Mai Gina Jiki
Hukumar Kula da Ci Gaban Ƙasashe ta Amurka, USAID, ta bayyana Najeriya a matsayin ƙasa ta biyu a duniya da take fama ƙarancin abinci mai gina jiki.
Daraktar USAID, Anne Patterson ce ta bayyana hakan a jiya Laraba, lokacin da take jawabi!-->!-->!-->…
Kar Ku Bari Shugaban Ƙasa Da Gwamnoni Su Wulaƙanta Ku – Sarki Sunusi Ga Ƴan Najeriya
Bayan nazarin abubuwan da suke ƙasar nan, Sarkin Kano na 14, Mai Martaba Sunusi Lamido Sunusi II ya ce, ƴan Najeriya na karɓar wulaƙanci da yawa daga ƴan siyasar da suka rena su.
Ya yi kiran ƴan Najeriya da kar su bari shugaban ƙasa ko!-->!-->!-->…
NAƊIN MINISTOCI: Tinubu Ya Naɗa Kansa Babban Ministan Mai, Zai Rantsar Da Ministoci Ranar Litinin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kansa Babban Ministan Albarkatun Mai na ƙasa yayin da ya naɗa tsohon sanata, Sanata Heineken Lokpobiri a matsayin Ƙaramin Ministan Albarkatun Mai.
Kamar dai yanda ya kasance a shugaban ƙasar da ya!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Tinubu Ya Naɗa Badaru Ministan Tsaro, Wike Ministan Abuja, Ya Bai Wa Saura Muƙamansu
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya saki sunayen sabbin ministocinsa da ofisoshin da ya ba su.
Tsohon Gwaman Jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya samu muƙanmin ministan tsaro, sai kuma tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ya!-->!-->!-->…
Darajar Naira Na Ƙara Farfaɗowa
Farashin dala na faɗuwa a kasuwannin canjin kuɗi a Najeriya daga naira 940 zuwa naira 890 a safiyar Laraba, kamar yadda bayanan da BBC ta samu daga kasuwannin canji a birnin Legas suka nuna.
Bayanan sun ce a safiyar jiya Talata, an!-->!-->!-->…
Jigawa Zata Gabatar Da Ƙwarya-Ƙwaryar Kasafin Kuɗi Na Naira Biliyan 44.7
Majalissar Zartarwa ta Jihar Jigawa ta amince da miƙa ƙwarya-ƙwaryar kasafin kuɗi na naira biliyan 44,700,000,000 ga Majalissar Dokoki ta jihar domin amincewa.
Majalissar ta amince da miƙa kasafin kuɗin ne a yau, lokacin gabatar da!-->!-->!-->…