Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Gwamnati Ta Janye Ƙarar Da Ta Kai Shugabannin Ƙwadago, Akwai Yiwuwar Fasa Yajin Aikin Da Za A Fara…
A jiya Litinin Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta kai Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, da Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, tana zarginsu da saɓa umarnin kotu, inda suka gudanar da zanga-zanga a ranar 2 ga watan Agusta, 2023, kan janye tallafin man!-->…
Sahihin Jerin Sunayen Ministocin Tinubu Da Sanatoci Suka Aminta Da Su
Majalissar Sanatoci ta kammala tantance mutane 45 cikin 48 da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tura mata a ƙoƙarinsa na naɗa su ministoci.
Sanatocin sun tabbatar da amincewarsu da mutane 45 ɗin ne a jiya Litinin 7 ga watan Agusta,!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Sanatoci Sun Cire Sunan El-Rufa’i Da Wasu Mutum Biyu Daga Ministocin Tinubu
Sunan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ɓatan dabo a cikin jerin sunayen ministocin da sanatoci suka tabbatar a yau Litinin.
Haka kuma a cikin sunayen ba a ga sunan Sanata Abubakar Danladi daga Jihar Taraba ba da kuma na!-->!-->!-->…
Ganduje Ya Shirya Karɓar Kwankwaso A APC, Ya Ce Kyakkyawan Ɗan Siyasa Ne
Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana shirinsa na karɓar Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na Jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso matuƙar ya yarda ya shiga jam’iyyar.
Ganduje ya yi wannan magana ne a lokacin da yake!-->!-->!-->…
RAGE KUDIN MOTA A HADEJIA: Ya Kamata Gwamna Namadi Yai Koyi Da Tsare-Tsaren Bala T. O.
Wani mazaunin Karamar Hukumar Hadejia mai suna Ahmed Haruna wanda aka fi sani da Furya Atafi, ya bayyana shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon Abdulkadir Umar Bala TO a matsayin abin koyi ga jagorori.
Ya bayyana hakan ne a wata!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Saki Sakamakon Jarabawar 2023, Ta Riƙe Sakamakon Ɗalibai 262,803
Hukumar Shirya Jarabawa ta Afirka ta Yamma, WAEC, ta saki sakamakon jarabawar WASSCE ta ɗaliban sikandire ta shekarar 2023 a yau Litinin.
Shugaban Hukumar na Najeriya, Patrick Areghan ya ce, cikin ɗalibai miliyan 1,613,733 da suka!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Riƙe Sakamakon Jarabawar Jihohi 8
Ɗalibai daga jihohi takwas da West African Examinations Council, WAEC ke bin su bashi na aiyuka da dama ba za su sami damar karɓar sakamakon jarabawarsu ta shekarar 2023 ba.
WAEC ta bayyana haka ne ga manema labarai a yau Litinin a!-->!-->!-->…
JUYIN MULKI: Sojoji Zasu Kare Demokaraɗiyyar Najeriya Komai Matsalolinta – Shugaban Sojoji
Hafsan Hafsoshin Najeriya, Lieutenant General Taoreed Lagbaja, a jiya Asabar ya yi alƙawarin cewa, sojojin Najeriya zasu ci gaba da kare demokaraɗiyyar Najeriya komai matsalolin da take fuskanta.
Janar Lagbaja ya bayar da wannan!-->!-->!-->…
An Harbe Wani Mai Temakawa Sanata Har Lahira
Adeniyi Sanni da ke a matsayin babban mai temakawa sanatan Ogun ta Yamma, Solomon Adeola ya gamu da ajalinsa bayan harbinsa da akai lokacin yana kan hanyarsa ta zuwa gidansa da ke yankin Isheri a Jihar Lagos jiya Asabar.
A wani jawabin!-->!-->!-->…
Ɗalibai Ƴan Najeriya Da Rikicin Sudan Ya Koro Gida Na Roƙon Jami’o’in Najeriya Admission
Ɗalibai ƴan Najeriya waɗanda rikicin Sudan ya koro gida sun koka kan wahalhalun da suke sha wajen samun damar ci gaba da karatunsu a jami’o’in Najeriya.
In za a iya tunawa dai, ɗalibai 2,518 ne aka samu nasarar dawo da su gida Najeriya!-->!-->!-->…
PDP Ta Jaddada Goyon Bayanta Ga Shari’ar Atiku, Ta Yi Kira Ga Tinubu Da Ya Rage Yawan Ministoci
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyyar PDP tare da jagororin jam’iyyar da suka haɗa da tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar sun haɗu a Abuja domin tattauna makomar jam’iyyar.
A wajen zaman tattaunawar da jagororin PDPn!-->!-->!-->…
Sanatoci Sun Yi Watsi Da Buƙatar Tinubu Ta Yaƙar Jamhuriyar Nijar
Sanatocin Najeriya sun yi watsi da buƙatar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tura sojojin Najeriya don su kai ɗauki wajen kawar da waɗanda su ka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar.
Wanna dai ya kawo ƙarshen shirye-shiryen da sojojin!-->!-->!-->…
Maryam Shetty Ta Magantu Kan Sagegeduwar Da Akai Mata
Tsohowar wadda aka miƙa sunanta domin kasancewa minista a gwamnatin Tinubu, Maryam Shettima wadda aka fi sani da Maryam Shetty, ta bayyana janye sunanta daga jerin ministoci a matsayin ƙaddarawar Ubangiji.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed!-->!-->!-->…
Yanda Cukumurɗar Siyasa Ta Hana Maryam Shetty Samun Muƙamin Minista
A lokacin da ƴan Najeriya ke ci gaba da neman dalilan da ya sa Maryam Shetty ta samu muƙamin minista a matsayinta na matashiya wadda ba tai ƙaurin suna a siyasa ba daga Jihar Kano, labarin canja sunanta ƴan awanni kaɗan kafin shigarta!-->…
Abin Da Ƴan Najeriya Ke Cewa Kan Cire Maryam Shetty Daga Jerin Ministocin Tinubu
Ana tsaka da fara tantance minitoci rukuni na biyu da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika majalisa, aka samu labarin cewa ya sauya sunan Maryam Shetty da na Mariya Mahmoud a matsayin minista daga Kano.
Shugaban Majalisar Dattawa!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Kama Ƙasurgumin Mai Garkuwa Da Mutane Da Wata Ƴar Leƙen Asirinsu A Zamfara
Rundunar ƴansandan Jihar Zamfara sun kama wani ƙasurgumin mai garkuwa da mutane mai suna Lawali Danhajiya, wanda ya ƙware a yin garkuwa da mutane a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara.
Haka kuma ƴansandan sun samu nasarar kama wata ƴar!-->!-->!-->…
Malamar Makaranta Ƴar Shekara 74 Na Fuskantar Ɗaurin Shekara 600 Saboda Lalata Da Saurayi
Wata tsohuwar malamar makaranta ƴar shekara 74 a duniya mai suna, Anne N. Nelson-Koch na fuskantar ɗaurin shekaru 600 a gidan yari bayan an kama ta da laifin yin lalata da saurayin yaro a wata makarantar kuɗi da ke Wisconsin.
Jaridar!-->!-->!-->…
Sabuwar Dokar Aiki Zata Jawo Rasa Aiki Ga Daraktoci 512 A Najeriya
Kusan daraktoci 512 da ke aikin gwamnati ne waɗanda suka ɗebe shekaru 8 a matsayin darakta zasu fuskanci barin aiki saboda fara amfani da sabbin Dokokin Aikin Gwamnati na shekarar 2021 daga ɓangaren Gwamnatin Tarayya.
Sabbin Dokokin!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Janye Sunan Minista Ɗaya, Ya Ƙara Miƙa Sunan Wasu Mutum Biyu
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa sunan tsohon Ƙaramin Ministan Ƙwadago, Festus Keyamo a matsayin wanda yake so ya naɗa minista.
Haka kuma shugaban ƙasar ya janye sunan Maryam Shetty daga Jihar Kano tare da maye gurbinta da Dr.!-->!-->!-->…
APC Ta Tabbatar Da Cewar Ita Jam’iyyar Ɓarayi Ce – PDP Kan Shugabancin Ganduje
Jam’iyyar Adawa ta PDP ta kushe jam’iyya mai mulki, APC kan zaɓin tsohon gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin sabon Shugaban Jam’iyyar na Ƙasa, inda ta ce dattijon mai shekaru 73 a duniya yana fama da halin cin hanci da rashawa!-->…