Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Gwamnatin Tarayya Ta Ɗau Matakin Ba Aiki Ba Albashi A Kan Likitoci Masu Yajin Aiki
Gwamnatin Tarayya ta umarci shugabannin manyan asibitocinta da su yi amfani da tsarin ba aiki ba albashi a kan mambobin Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya, NARD.
Gwamnatin ta kuma buƙaci dukkan asibitocin da su lura da!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Ta Ɓaɓe Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC, Yajin Aiki Zai Fara Ranar 14 Ga Agusta
Kusan awanni 24 bayan ganawa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu inda aka samu yarjejjeniyar dakatar da zanga-zanga, sulhun da aka samu tsakanin ƙungiyoyin ƙwadago da Gwamnatin Tarayya ya wargaje, yayinda aka jiyo ƙungiyoyin na sanar da!-->…
JANYE TALLAFI: Ya Kamata Gwamna Namadi Ya Motsa!
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Ba mu so a zo ga nan ba, mun so a ce gwamnati ba ta jefa mu cikin yanayin neman tallafi ba, a nawa ganin kamata yai a ce mu muke tallafa mata da lokacinmu wajen yin aiki da biyan haraji, to amma an!-->!-->!-->…
LAFIYA: Kamata Ya Yi Baligai Su Yi Baccin Awoyi 7 Zuwa 8 A Kowace Rana
Kwanan baya, wasu masu ilmin likitanci na kasar Sin sun ba da shawarar cewa, ya kamata baligai su rika yin barci na tsawon awoyi 7 zuwa 8 a kowace rana. Haka kuma ya dace su rika yin abubuwan da suka saba yi ta fuskar yin aiki da hutawa,!-->…
Muhimman Abubuwa Da Ya Kamata A Sani Game Da Ganduje
An haifi Abdullahi Umar a ƙauyen Ganduje da ke cikin ƙaramar hukumar Dawakin Tofa ta jihar Kano a 1949.
Ya fara karatun Ƙur'ani da Islamiyya a ƙauyensu, inda ya samu ilimin addini. Ya shiga firamare ta Dawakin Tofa daga 1956 zuwa 1963.
!-->!-->!-->!-->…
Jawabin Ganduje Na Kama Aiki
Sabon shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce zai fara aiki ba tare da sanyin jiki ba don tabbatar da nasarar jam'iyyar mai mulki a zaɓukan gwamna na ranar 11 ga watan Nuwamba a jihohin Imo da Kogi da kuma Bayelsa.!-->…
Ganduje Ya Zama Sabon Shugaban APC
Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban jam’iyyar na ƙasa.
An zaɓi Ganduje ne a lokacin taron kwamitin gudanarwar!-->!-->!-->…
Buƙatarmu A Magance Matsin Tattalin Arziƙin Da Ya Addabi Al’umma – Musbahu Basirka
Shugaban Haɗakar Ƙungiyoyin Fararen Hula ta Jihar Jigawa, Comrade Musbahu Basirka ya bayyana buƙatar ƴan ƙungiyoyin da cewa, ita ce a magance matsin rayuwar da ya addabi al’umma, cefanar da ilimi, ƙaruwar kuɗin wutar lantarki da kuma!-->…
Ƴansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar Nuna Ƙin Jinin Janye Tallafin Man Fetur A Kano
Jami’an ƴansanda a Jihar Kano, a yau Talata, sun tarwatsa masu zanga-zangar nuna ƙin jinin janye tallafin man fetur da Gwamnatin Tarayya ta yi.
Wani da ya shaidawa idanunsa abun da ya faru, ya shaidawa jaridar DAILY TRUST cewa masu!-->!-->!-->…
An Gurfanar Da Wani Mutum A Gaban Kotu Kan Kashe Ƙaninsa Ɗan Shekara 6
An kai wani mutum mai suna Kingsley Bassey gidan gyaran hali na Kirikiri bisa zargin kashe ƙaninsa ɗan shekara shida lokacin da yake cikin maye.
Ƴansanda ne suka gurfanar da mutamin ɗan shekara 23 a duniya a gaban Kotun Majistare ta!-->!-->!-->…
Masu Fyaɗe 5 Sun Yi Lalata Da Ƙaramar Yarinya A Jigawa, Ɗaya A Cikinsu Yana Da Ƙanjamau
Jami’an ƴansanda a Jigawa sun cafke mutane biyar da ake zargi da yin lalata da ƴar ƙaramar yarinya ƴar shekara 14, inda aka samu ɗaya a cikinsu ɗauke da ciwon ƙanjamau.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar Ƴansandan Jihar Jigawa, DSP!-->!-->!-->…
Yau Tinubu Zai Tura Sunayen Sauran Ministocinsa Ga Majalissar Dattawa
Jaridar PUNCH ta gano cewar a yau Laraba ne, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai tura sunayen sauran mutanen da yake son ya naɗa ministoci zuwa ga Majalissar Dattawa.
Wata ƙwaƙƙwarar majiya daga Majalissar Dattawa ta tabbatar da cewa,!-->!-->!-->…
Tanaden-Tanaden Tinubu Na Sauƙaƙawa Ƴan Najeriya Ba Zasu Magance Komai Ba – Ƙungiyar Ƴan Kasuwa
Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, ta bayyana cewa tanade-tanaden da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana a jawabinsa cewar ya yi domin rage raɗaɗin janye tallafin man fetur ba zasu magance komai ba.
Da yake jawabi ga manema!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Yau Zanga-Zangar Ƴan Ƙwadago Ta Fara, Ma’aikatan Ma’aikatun Mai Sun Shiga Yajin Aikin…
Zaman tattaunawa na kwanaki biyu tsakanin Gwamnatin Tarayya da ƙungiyoyin ƙwadago bai kai ga cimma komai ba har zuwa yammacin jiya Talata, yayinda Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, da Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, suka gama shiri domin fara zanga-zangar!-->…
PDP Ta Yi Allawadai Da Jawabin Tinubu Kan Halin Da Ƙasa Ke Ciki
Jam’iyyar Peoples Democratic, PDP, ta bayyana jawabin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan Halin da Ƙasa ke Ciki na ranar Litinin a matsayin wani baƙin labari da yake tunawa ƴan Najeriya irin a alƙawuran Muhammadu Buhari waɗanda ba su!-->…
EFCC Na Buƙatar Kotun Ƙoli Ta Janye Wankewar Da Aka Yi Wa Sule Lamido
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa, EFCC, ta je Kutun Ƙoli tana buƙatar kotun da ta janye hukuncin da Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Abuja ta yi ranar 25 ga watan Yuli a kan Sule Lamido, ƴanƴansa biyu da sauransu.
EFCC dai na zargin Sule!-->!-->!-->…
TANTANCE MINISTOCI: El-Rufa’i Ya Fuskanci Ƙalubale Daga Sanatan Kogi
Ɗan Majalissar Dattawa da ke wakiltar Mazaɓar Sanata ta Kogi ta Yamma, Sanata Sunday Karimi ya ƙalubalanci tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i a lokacin da sanatoci ke tantance a shi a yau Talata.
Bayan El-Rufa’i ya!-->!-->!-->…
Ba Zata Canja Zani Ba, Gwmantin Tinubu Irin Ta Buhari Ce, Ƴan Najeriya Su Shirya Karɓar Ƙaddara
Daga: Ahmed Ilallah
Da dukkan alamu fa, wahala bata ƙare ba, kuma babu ranar wucewarta a nan kusa, Ƴan Nijeriya mu shirya karɓar ƙaddara. Ita dama ƙaddara a kwai wadda Allah ya kan kawo ta domin jarrabar bayinsa, ko kuma sakayyar yin!-->!-->!-->…
TANTANCE MINISTOCI: Ministoci 14 Da Sanatoci Ke Tantancewa A Yau
Waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke son naɗawa ministoci su 14 ne cikin 28 suka je Majalissar Dattawa a yau domin a tantance su.
A makon da ya gabata ne ranar Alhamis, Shugaban Majalissar Dattawa Godswill Akpabio ya bayyana!-->!-->!-->…
Jigawa Ce Ta Ɗaya Wajen Yin Kasafin Kuɗi A Bayyane A 2022
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ƙara samun nasarar zama ta ɗaya a bincike kan yin kasafin kuɗi a bayyane a shekarar 2022.
Babban Daraktan Cibiyar Bincike kan Tattalin Arziƙin Al’umma da Samar da Ci Gaba, Tijjani Abdulkareem ne ya bayyana!-->!-->!-->…