Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano Ta Kama Mutane 8 Da Zargin Karkatar Da Naira Biliyan 4
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafen Al’umma da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta tabbatar da cewar, ta kama mutane takwas da ake zargi da karkatar da kuɗaɗen da yawansu ya kai naira biliyan huɗu na Kamfanin Samar da Kayan Noma na!-->…
Ƙungiyar WAMY Zata Gina Jami’ar Musulunci A Jigawa
Ƙungiyar Taron Matasa Musulmi ta Duniya, WAMY, ta yi alƙawarin gina gagarumar jami’ar Musulunci a Jihar Jigawa.
Wannan ƙudiri na WAMY ya bayyana ne lokacin Gwamnan Jigawa, Malam Umar Namadi ya ziyarci ofishin ƙungiyar da ke Kano a jiya!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Miliyan 14.3 Ne Ke Ta’ammuli Da Miyagun Ƙawayoyi – NDLEA
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA ta ce, akwai aƙalla ƴan Najeriya miliyan 14 da dubu 300 da ke ta’ammuli da miyagun ƙwayoyi.
Kwamandar Hukumar ta Jihar Ogun, Ibiba Odili ce ta bayyana hakan lokacin ƙaddamar da!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Ƙaramar Hukumar Haɗejia Ta Ragewa Matafiya Kuɗin Hawa Mota
A yayin da ake tsaka da kokawa kan tsadar sufuri a faɗin Najeriya, Ƙungiyar Direbobin Motocin Haya ta NURTW, reshen Ƙaramar Hukumar Haɗejia dake Jihar Jigawa, ta sanar da ragin kuɗin motar layukan Kano da Gumel.
Shugaban Kungiyar Alhaji!-->!-->!-->…
Yiaga Africa Ta Yi Kira Da A Dena Amfani Da Katin Zaɓe, PVC, A Koma Amfani Da Katin Ɗan Ƙasa, Katin…
Ƙungiyar Yiaga Africa ta ke rajin bunƙasa demokaraɗiyya, ƴancin ɗan’adam da damawa da al’umma, ta yi kira da a soke amfani da katin zaɓe, PVC a matsayin hanya ɗaya tilo ta samun damar kaɗa ƙuri’a a zaɓukan Najeriya.
Shugaban Gudanarwa!-->!-->!-->…
Ba Da Sani Na Na Ciri Kuɗi Har Sau 5 A Katin Kostoma Ba – Wani Ma’aikacin Banki
Wani tsohon ma’aikacin banki mai suna, Uchenna Emmanuel ya amsa laifin cewar ya yi amfani da katin kostoma wajen cirar kuɗi har sau biyar.
Wanda ake zargin, wanda tsohon mai biyan kuɗi a banki ne, ya amsa laifin nasa ne jiya Juma’a!-->!-->!-->…
An Damƙe Mai Yin Takin Zamanin Bogi, Yana Sawa A Buhun Takin Zamanin Gaske
Hukumar Kula da Ingancin Kayayyaki ta Najeriya, SON, a Jihar Bauchi ta ce, jami’anta sun damƙe wani mai sarrafa takin zamanin bogi a garin Chinade da ke Ƙaramar Hukumar Katagum ta jihar.
Hukumar ta kuma ce, ta samu nasarar ƙwace aƙalla!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohin Borno, Adamawa Da Yobe Sun Sauƙaƙawa Ma’aikata, Manoma Da Ɗalibai Kuɗin Hawa…
Gwamnatocin jihohin Borno, Adamawa da Yobe sun fara ɗaukar matakan rage raɗaɗin tsadar kuɗin mota da ya samo asali daga janye tallafin mai da Gwamnatin Tarayya ta yi.
Kamfanin Dillanci Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa,!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da A Ɗebi Sabbin Malaman Makaranta A Jiharsa
Gwamnan Jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya amince da a ɗebi malaman firamare, ƙananan ma’aikatan ofis da masu gadi a ƙananan hukumomi 22 na jihar.
Shugaban Ƙungiyar Ƙananan Hukumomi ta Najeriya, ALGON reshen Jihar Delta, Victor Ebonka!-->!-->!-->…
Za A Iya Gyara Rayuwa A Ci Ribarta Ta Hanyar Lura Da Abubuwa Biyar
Daga: Aliyu M Ahmad
Idan kana karanta rubutun nan, ɗauko biro da takarda, ko ka buɗe 'WPS' ko wani 'word processor app', ko 'notepad' na wayarka:
1. Ka tracking na routines dinka, daga asuba zuwa dare lokacin da kake shirin bacci, me!-->!-->!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Miliyan 19 Ne Ke Fama Da Ciwon Hanta
Shugaban Shirin Kula da Cututtukan AIDS da STDs na Ƙasa, Dr. Adebobola Bashorun ya ce, a ƙalla mutane miliyan 19 ne ke fama da ciwon hanta a Najeriya.
Ya bayyana hakan ne jiya Juma’a a Abuja lokacin da yake jawabi ga mahalarta taron da!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Lafiya Zasu Shiga Yajin Aikin Da NLC Ta Shirya Shiga Ranar Laraba
Ma’aikatan lafiya ƙarƙashin Haɗakar Ƙungiyoyin Ma’aikatan Lafiya, JOHESU, da Ƙungiyar Ma’aikatn Jiyya da Ungozoma ta Ƙasa sun ce zasu shiga yajin aikin da Ƙungiyar Ƙwadago, NLC ta shirya shiga a ranar Laraba, 2 ga watan Agusta mai zuwa.
!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Haɗe, Raba, Ruguje Da Ƙirƙirar Wasu Ma’aikatun A Gwamnatin Tarayya
Biyo bayan gabatar da rukuni na farko na waɗanda shugaban ƙasa ke son naɗawa ministoci, alamu sun nuna cewa, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai sake fasalin wasu ma’aikatun Gwamnatin Tarayya ta hanyar haɗe wasu, ƙirƙirar wasu da!-->…
Dangi 5 Mafiya Kuɗi A Duniya
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Tattalin arziƙi da mallakar dukiya a duniya na fuskantar matsaloli a ƴan shekarun nan saboda lalacewar tattalin arziƙin duniya. Masu arziƙi da dama sun yi asara, wasu ma sun karye. Mallakar dukiya a!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Kashe Ƴanta’adda 59, Sun Kama 88
Rundunar Sojojin Najeriya ta tabbatar da kashe aƙalla ƴanta’adda 59 tare da kama wasu 88, sannan kuma sojojin sun samu nasarar kama masu garkuwa da mutane 10 da adadi mai yawa na masu satar ɗanyen mai.
Mai Magana da Yawan Rundunar!-->!-->!-->…
Cikakken Bayani Kan Sabon Shugaban Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani
A wuni na biyu bayan sojoji sun bayyana cewa sun kifar da gwamnatin shugaba Mohamed Bazoum, Janar Abdourahmane Tchiani (wanda ake kira Omar Tchiani) ya bayyana a kafar talabijin inda ya yi wa al'umma jawabi.
Ta tabbata cewa shi ne sabon!-->!-->!-->…
Wani Mutum Ya Mutu Yayinda Yake Gujewa Kare
Wani mutum da aka bayyana sunansa da Mohammed Faworaja ya gamu da ajalinsa a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara a lokacin da yake gujewa kare.
Jaridar PUNCH ta rawaito cewa, lamarin ya faru ne a kusa Asa Dam da ke yankin Warah-Osin a!-->!-->!-->…
Ɗan Majalissar Jigawa Mai Wakiltar Birnin Kudu Zai Nemawa Matasa Guraben Karatu
Ɗan Majalissar Jihar Jigawa mai wakilatar Mazaɓar Birnin Kudu, Muhammad Kabir Ibrahim ya yi alƙawarin nemawa matasan mazaɓarsa guraben karatu a Kwalejin Horar da Malamai ta Jihar Jigawa da ke Gumel.
Ɗan Majalissar ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Ƴanmata Da Zawarawa 23 A Zamfara
Wasu ƴanbindiga da ake zargin ƴan ta’adda ne sun yi garkuwa da mata ashirin da uku a garin Damaga na Ƙaramar Hukumar Maradun a Jihar Zamfara.
Wani mazaunin yankin, Malam Ahmed Mohammed ne ya bayyana hakan a tattaunawarsa da DAILY POST!-->!-->!-->…
El-Rufa’i Zai Haɗa Faɗa Tsakanin Tinubu Da Shettima – Shehu Sani
Babban ɗan jam’iyyar PDP, Sanata Shehu Sani ya yi hasashen cewa, tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i zai iya jawo rigima tsakanin Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima
Da yake magana a!-->!-->!-->…