Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Gwamnatin Tarayya Ta Ce A Dinga Amfani Da Harsunan Uwa A Koyarwa
A jiya Alhamis ne wani babban jami’in Ma’aikatar Ilimi ya ce, Gwamnatin Tarayya za ta inganta amfani da harsunan uwa wajen koyarwa, musamman a a makarantun firamare da ƙaramar sikandire.
Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi, David Adejo ne!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Alawuns Na Hazard Ga Wasu Ma’aikata
Gwamnatin Tarayya ta amince da ƙarin alawuns na hazard ga ma’aikatan lafiya da ba na asibitoci ba a fadin ƙasar nan.
Gwamnatin ta bayyana hakan ne a sanarwar da ta raba mai ɗauke da kwanan watan 26 ga Yuli, 2023, wadda Shugaban Hukumar!-->!-->!-->…
Next Jigawa Ta Yi Kira Ga Gwamnatin Jihar Da Ta Ɗebi Ƙarin Ma’aikata
Ƙungiyar ci gaban al’umma ta Next Jigawa ta yi kira ga gwamnatin jihar da cire takunkumi kan ɗiban ma’aikata tare ɗiban ma’aikatan da zasu cike guraben aikin da ake da su a jihar.
Shugaban Ƙungiyar, Farfesa Haruna Usman ne ya yi kiran,!-->!-->!-->…
Ɗan El-Rufa’i Da Ƴar Ibori Sun Sami Shugabanci A Yayin Majalissar Wakilai Ta Fitar Kwamitoci
Mohammed Bello El-Rufai, ɗan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i da Erhiatake Ibori-Suenu, ƴar tsohon Gwamnan Jihar Delta, James Ibori sun sami shugabancin kwamitocin dindindin na Majalissar Wakilai a yau Thursday.
!-->!-->!-->…
GASAR ƘWALLON ƘAFA TA MATA: Zamu Nunawa Duniya Iyawarmu – Wata Ƴar Wasan Najeriya
Ƴan Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa ta Mata ta Najeriya, Super Falcons, Osinachi Ohale ta karɓi lambar girmamawa a matsayin ƴar wasa mafi ƙwazo a wasan da Najeriya ta buga da Australia ranar Alhamis, wanda Najeriya tai nasara da ci 3 da 2.
Ƴar!-->!-->!-->…
BAIWA MATA TALLAFI A JIGAWA: Da Muguwar Rawa Gwamma Ƙin Tashi, Shawara ga Gwamna Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Kamar yanda labari ya bayyana a zaman Majalissar Zartarwar Jihar Jigawa na farko, a kwai sanarwar ƙudurin wannan gwamnati na bayar da tallafi ga mata dubu daya (1000) don rage raɗaɗin talauci da matsin rayuwar da!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Yi Watsi Da Buƙatar DSS Na Ci Gaba Da Tsare Emefiele
Babbar Kotu da ke Abuja ta yi watsi da buƙatar Hukumar Tsaro da Farin Kaya, DSS, ta ƙarin kwanaki 14 tana tsare da dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele.
DSS dai ta gabatar da buƙatarta ga kotun ne a jiya Laraba,!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Miƙawa Sanatoci Sunayen Ministoci, Sunan Badaru Ne Daga Jigawa
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya tabbatar da cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutane 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.
Cikin sunayen akwai Badaru Abubakar daga Jigawa,!-->!-->!-->…
Ƙara Kuɗin Makaranta; Anya Kuwa Ba A Tsokano Wata Fitinar Ba?
Daga: Hafsat Abubakar Sadiq
A baya bayan nan, ƙarin kuɗin makaranta da aka samu musamman ga ɗaliban wasu Jami’oin Tarayya ya bar baya da ƙura.
Wannan mataki da aka ɗauka, ba kaɗai ɗalibai ya shafa ba, har ma da uwa-uba iyaye. A!-->!-->!-->!-->!-->…
Dalilina Na Siyar Da Litar Mai Naira 580 A Gidan Maina – Ahmed Musa
Shugaban Ƴan Wasan Najeriya, Ahmed Musa ya bayyana cewa, ya rage farashin fetur ne a gidan mansa MYCA-7 da ke Kano domin ya temaka wajen rage raɗaɗin da ƴan Najeriya ke sha saboda janye tallafin man fetur.
Ahmed Musa dai ya sanar da!-->!-->!-->…
Gwamnan Adamawa Ya Amince Da Baiwa Ma’aikata Da Ƴan Fansho Ƙarin Naira 10,000 Duk Wata
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya amince da baiwa ma’aikatan jihar da ƴan fansho naira 10,000 duk wata a matsayin wani yunƙuri na rage musu raɗaɗin janye tallafin mai.
Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN ne ya rawaito!-->!-->!-->…
Akwai Wike, El-Rufai, Edun, Oyetola, Adelabu Da Sauransu A Sunayen Ministocin Tinubu
A yau ne sunayen waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke san naɗawa a matsayin ministoci zai bayyana a Majalissar Dattawa domin tantancewa.
Wasu sanannu da aka gano sunayensu a jerin sunayen ministocin sun haɗa da tsohon Gwamnan!-->!-->!-->…
Rikicin APC Ya Ƙara Ƙamari, Mataimakin Shugaban Jam’iyya Ma Ya Ajjiye Aiki, Ya Zargi Tinubu
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na yankin Arewa maso Yamma, Malam Salihu Lukman, ya sanar da ajjiye muƙaminsa a shugabancin jam’iyyar.
Lukman ya miƙa takardar ajjiye aikin ne a jiya Laraba ga Shugaban Riƙo na Jam’iyyar, Sanata!-->!-->!-->…
Comrade Basirka Ya Musanta Samar Da Sabbin Shugabannin Haɗakar Ƙungiyoyin Jigawa
Shugaban Haɗakar Ƙungiyoyin Ci Gaban Al’umma ta Jigawa, Comrade Muhammad Musbahu Basirka ya musanta labarin da ke nuni da cewa, haɗakar ta sake zaɓar sabbin shugabanni, inda ya bayyana lamarin a matsayin wanda bai san da shi ba.
Basirka!-->!-->!-->…
Za A Ci Gaba Da Tsare Waɗanda Ake Zargi Da Ƙaryar KAROTA Su 25 A Kano
Wato Kutun Majistare a Kano jiya Talata, ta bayar da umarnin ci gaba da tsare wani da ake kira Aminu Salisu da wani Kamilu Yusuf da kuma wani Baba Jibril da sauran wasu mutane 22 waɗanda aka kama suna mallakar takardun bogi na Hukumar Kula!-->…
An Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati 6 A Jigawa
A jiya Talata ne Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya amince da naɗin sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati guda shida domin cike guraben da ake da su a jihar.
Sanarwar naɗin ta fito ne a takardar da Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin!-->!-->!-->…
Haɗakar Kungiyoyin Ci Gaban Al’umma Ta Jigawa Ta Zabi Sabbin Shugabanni
Haɗakar Kungiyoyin Ci Gaban Al’umma ta Jigawa, NETJIC, ta ƙaddamar da sabbin shugabanta waɗanda zasu jagorance ta wajen bayar da gudunmawar mutane a gwamnati da kuma yin buɗaɗɗiyar gwamnati a Jigawa.
Haɗakar ta sami gudanar da zaɓen!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Ma’aikata Zasu Tsunduma Yajin Aiki Ranar Laraba Mai Zuwa A Najeriya
Ƙungiyar Ƙwadago ta shirya tsaf domin tsunduma yajin aiki a duk faɗin Najeriya wanda zai fara ranar Laraba, 2 ga watan Agusta, 2023 kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Duk da umarnin kotun da ya dakatar da ƙungiyar daga shiga yajin aiki!-->!-->!-->…
An Ƙara Kama Emefiele Kan Zargin Ta’addanci
An ƙara kama dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele a ranar Talata bayan Babbar Kotun Tarayya da ke Lagos ta bayar da belinsa a kan kuɗi naira miliyan ashirin.
Jami’an Tsaro na Farin Kaya, DSS, ne suka kama shi!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Miƙa Sunayen Ministocinsa Ga Majalissa A Yau – Bamidele
Shugaban Masu Rinjaye a Majalissar Dattawa, Micheal Opeyemi Bamidele ya sanar da cewa, sunayen ministocin Tinubu da aka daɗe ana jira zasu je Majalissar Dattawa a yau Laraba.
Ya bayyana hakan ne a wajen taron murnar cikarsa shekaru 60 a!-->!-->!-->…