Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Wanke Sule Lamido da Ƴaƴansa
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta sallami tare da wanke tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido da sauransu kan zargin cin hanci.
Kotun mai alƙalai uku ƙarƙashin jagorancin Alƙali Adamu Waziri a yau Talata ta bayyana cewa, Babbar Kotun!-->!-->!-->…
Illoli Huɗu Na Rashin Naɗa Ministoci Kan Lokaci
Lokaci na ƙure wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan wa'adin da kundin tsarin mulki ya ba shi na gabatar da sunayen ministocinsa.
A ranar 29 ga watan Maris ne aka naɗa Bola Tinubu a matsayin shugaban Najeriya bayan lashe zaɓen da ya yi a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Na Neman EFCC Ta Ƙwato Mata Kadarorinta A Kano
Gwamnatin Jihar Jigawa ta nemi Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa, EFCC da kuma Hukumar Karɓar Ƙorafe-Ƙorafen Al’umma da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC da su binciki matsayar wasu kadarorin da jihar ta gada lokacin da!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Bayar Da Belin Emefiele A Kan Naira Miliyan 20
Dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya samu beli a yau Talata a kan naira miliyan 20 da kuma kadara mai kwatankwanci wannan kuɗi daga Babban Kotun Tarayya da ke Jihar Lagos.
An ba da belin nasa ne bayan ya bayyana!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Gidajen Mai Sun Fara Shirin Korar Ma’aikata
Akwai ƙwararren alamu da ke nuni da cewa za a samu rasa aiyukan a ɓangaren ma’aikatan gidajen mai a faɗin ƙasar nan, yayinda masu gidajen mai ke shirin rage ma’aikata saboda raguwar ciniki a gidajen dalilin tsadar man da ake ciki.
!-->!-->!-->…
Kotun Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Wani Ɗan Majalissa
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Ƴan Majalissun Tarayya da ke zamanta a Asaba ta Jihar Delta, ta soke nasarar da Ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Aniocha/Oshimili, Mr. Ngozi Okolie ya samu a zaɓen ranar 25 ga watan Fabarairu.
!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Shawara Ga Gwamnan Jigawa, Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Koda yake, tun lokacin hawan wannan gwamnatin da shelar Shugaba Tinubu na kawo ƙarshen tallafin Man-Fetur a Nijeriya. Gwamantoci kama daga ta Tarayya da jihohi suke ta lissafin yadda zasu kawo wa al’umominsu sauƙin!-->!-->!-->…
An Kori Malaman Jami’a Biyu Saboda Zargin Aikata Baɗala
Shugaban Jami’ar Abuja, Farfesa Abdulrasheed Na’Allah ya ce, jami’ar ta kori malamanta guda biyu saboda zarginsu da aikata baɗala a kwanan nan.
Shugaban ya kuma faɗawa wakilin jaridar PUNCH cewa, jami’ar ta tsara wata kafa ta musamman!-->!-->!-->…
Ƙungiyoyin Ƙwadago Zasu Yaƙi Halin Matsin Da Ake Ciki A Najeriya
Kuka kan tsananin da aka shiga a dalilin janye tallafin man fetur a Najeriya ya ƙara ƙamari a jiya Litinin, a dai-dai lokacin da Kungiyar Ƙwadago, NLC, ke cewa ta shirya tsaf domin yaƙar matsin tattalin arziƙin da hukuncin da Gwamnatin!-->…
An Kama Ƴan Boko Haram Da Ke Kitsa Kai Hari Gidan Atiku
An kama wasu ƴan ƙungiyar Boko Haram da ake zargi da kitsa kai hari garin Yola, Jihar Adamawa gidan tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar.
Wani wanda ake zargin mai shekaru 29 a duniya, Jubrila Mohammed, wanda ya amsa cewar!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Yi Alƙawarin Inganta Noma A Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya yi alƙawarin kawo sabbin tsare-tsaren noma a jihar don inganta harkokin noman da zai kai ga cimma tsarin samar da abinci na ƙasa a jihar.
Gwamnan ya bayyana hakan ne a jawabin da ya gabatar a!-->!-->!-->…
Gidan Man Ahmed Musa Na Kano Sun Rage Kuɗin Mai Zuwa 580 A Lita
Ɗanwasan Super Eagles, Ahmed Musa, ya sanar da rage farashin man fetur a gidan mansa na MYCA -7 na Kano daga naira ɗari shida da shirin zuwa naira ɗari biyar da tamanin a kowacce lita.
Ƙwararren ɗan ƙwallon ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Sace Wani Boka A Anambra
Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da wani shahararren boka ɗan asalin Jihar Anambra, mai suna Chinedu Nwangwu a ɗaya daga cikin otel ɗinsa da ke Ƙaramar Hukumar Idemili ta Arewa.
Bokan da aka fi sani da Akwa!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Naɗa Sabon Shugaban JTV Da Na Radio Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya amince da naɗin Abba Muhammad Tukur a matsayin sabon Shugaban Gidan Talabijin na Jigawa, JTV.
Gwamnan ya kuma amince da naɗin Yusuf Adamu Babura a matsayin Shugaban Gidajen Radiyo na Gwamnatin!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Wata Gwamnatin Jiha Zata Bayar Da Tallafin Naira Dubu 10 Ga Ma’aikatanta
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya amince da bayar da naira dubu goma ga ma’aikatan jihar a matsayin tallafi duk wata.
Tallafin naira dubu goman na wata-wata an samar da shine domin domin a ragewa ma’aikata a jihar raɗaɗin!-->!-->!-->…
Makaho Bai San Ana Ganin Sa Ba…!
Daga: Mukhtar Abdullahi Birnin Kudu
Daga lokacin da aka rantsar da majalisa ta goma a kasarnan, abubuwa da yawa sun faru waɗanda ya kamata ƴan majalisar su gabatar da ƙudurori na taka birki ga waɗanda ke buƙatar hakan da neman aiwatar!-->!-->!-->…
Nigerian Air Force Ba Sa Ɗaukar Sabbin Ma’aikata A Yanzu
Rundunar Sojojin Sama ta Najeriya, NAF sun musanta tallallukan da ke zagayawa a kafafen sa da zumunta cewa suna ɗaukar sabbin ma’aikata.
Rundunar ta bayyana cewa masu yaɗa tallallukan na ƙoƙarin yaɗa ƙarerayi ne da kuma yunƙunrin!-->!-->!-->…
NLC Za Ta Sake Ganawa Da Gwamnatin Tarayya Kan Cire Tallafi, Ta Jaddada Bukatar Karin Albashi
Manyan ƙungiyoyin ƙwadago biyu a Najeriya za su gana da jami'an gwamnati don kokarin ganin sun amince da sabon mafi karancin albashi da kuma wasu bukatu na ma’aikata bayan da Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin man fetur.
Janye!-->!-->!-->…
Yiyuwar Ambaliyar Ruwa A Hadejia: Shin Mene Ne Shirin Karamar Hukuma?
Daga: Ahmed Ilallah
A bana ma Jihar Jigawa na daga cikin jihojin da za su fuskanci ambaliyar ruwa. Gashi kuma har yanzu mutanen da suka fuskanci ibtila'in ambaliyar bara, basu fita daga yanayin da suka samu kan su ba.
Karamar Hukumar!-->!-->!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Zata Bayar Da Tallafin Karatu Ga Masu 1ST Class A Jihar
Gwamnatin Jihar Kano ta dawo karbar takardun ‘yan asalin jihar wadanda suka cancanci samun tallafin zuwa karin karatu.
Gwamnatin jihar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar, Malam Sunusi!-->!-->!-->…