Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Mataimakin Shugaban Kasa Na Neman Afuwar Al’ummar Musulmi
Maitamakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima ya ce yana neman afuwar al'ummar Musulmi bisa wasu kalamai da ya yi game da zaɓen shugabannin majalisar dokokin Najeriya.
A cewarsa ba a fahimci maganar a muhallinta ba, kuma ba shi!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Baiwa Dalibai Bashi
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya sanya hannu a kan kudirin dokar baiwa dalibai bashi wanda hakan ya tabbatar da tsarin a matsayin doka.
Mai temakawa shugaban kasa, Dele Alake ne ya bayyana haka ga ‘yan jaridun Fadar Shugaban Kasa a yau!-->!-->!-->…
Na San Ƙuncin Da Janye Tallafin Mai Ya Jefa Ku – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci al'ummar ƙasar su ɗan ƙara sadaukar da kansu domin ceto ƙasar daga durƙushewa.
A cikin jawabinsa na tunawa da Ranar Dimokraɗiyya wadda ake yi duk ranar 12 ga watan Yuni, shugaba Tinubu ya ce!-->!-->!-->…
RANTSAR DA TINUBU: An Bai Wa Ma’aikata Hutu A Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Litinin, 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da Shugaban Kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya ce an ba da hutun!-->!-->!-->…
Tinubu Bai Yi Min Adalci Ba Da Ya Hadu Da Kwankwaso A Paris – Ganduje
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya nuna rashin jin dadinsa kan ganawar da tsohon gwamnan jihar, Rabiu Kwankwaso ya yi da Shugaban Kasa mai Jiran Gado, Bola Tinubu.
Gwamnan ya yi korafin ne a cikin wani faifan murya, wanda wasu!-->!-->!-->…
Dan Adaidaita Zai Kwashe Watanni 18 A Gidan Gyaran Hali Saboda Batan Babur
Wata kotun majistare da ke Jos, a jiya Juma’a, ta daure wani matshi direban adaidaita sahu, dan shekara 28 mai suna Sagir Abubakar saboda bacewar babur din da aka ba shi.
Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya ya rawaito cewa, alkalin!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da Siyawa Kansa Da Mataimakinsa Motocin Naira Biliyan 2 Yana Daf Da Sauka Daga…
Kusan kwanaki 18 da karewar wa’adinsa na biyu, Gwamnan Jihar Taraba, Darius Ishaku ya amince da fitar da Naira Biliyan 2 domin siyawa kansa da mataimakinsa da matansu motocin alfarma.
Wata majiya, wadda ta nemi a boye sunanta saboda!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Tafi Turai Kwana 19 Kafin Rantsuwa
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Tinubu ya bar Najeriya domin isa nahiyar Turai, kamar yanda mataimakinsa na musamman ya bayyana.
A wata sanarwa da aka saki a yau Laraba, masu temakawa shugaban a harkar kafafen sadarwa sun ce, Tinubu!-->!-->!-->…
Damar Yin Karatu Kyauta A University of Dundee Da Ke Ingila
Gidauniyar Steve Weston and Trust Scholarship ta dalibai ‘yan Nahiyar Afirka, ‘yan Amurka da ‘yan Asiya ce, wadanda suke son dora a karatunsu a matakin gaba da digiri na farko a University of Dundee.
Damar zata baiwa dalibi ko daliba!-->!-->!-->…
Kalubalen Noman Bana Bayan Ambaliyar Ruwa A Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Ko shakka babu,shekrar da ta gabata na ta cikin shekarun da ambaliyar tayi muni a sassa da yawa na wannan kasa, manoman Jihar Jigawa na daga cikin wayanda suka fuskanci mummunan tasku a sanadiyar ambaliyar.
Jihar!-->!-->!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Motar Da Ta Kwaso ‘Yan Najeriya Daga Sudan Ta Kama Da Wuta
Daya daga cikin motocin bus da ke aikin kwashe ‘yan Najeriya daga birnin Khartoum na kasar Sudan mai fama da rikici zuwa gabar ruwan kasar ta Port Sudan inda zasu bi zuwa kasar Saudiyya ta kama da wuta da sanyin safiyar yau Litinin.
A!-->!-->!-->…
‘Yan Fanshon Da Ke Karbar Naira 333 Duk Wata A Jihar Anambra, Suna Bin Bashin Fansho Na Watanni 11 –…
Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC reshen Jihar Anambra, Kwamared Humphrey Emeka Nwafor, ya koka kan yadda ‘yan fansho da dama a jihar ke karbar kudin fansho a halin yanzu da bai haura naira 333.45 ba.
Nwafor, wanda ya bayyana!-->!-->!-->…
Adadin Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Rikicin Sudan Ya Kai 528
Kazamin rikicin da ake tafkawa tsakanin rundunar sojin Sudan da rundunar RSF, ya yi sanadin rayuka akalla 528 da raunata wasu 4,599.
Rahoton da ma’aikatar lafiya ta kasar ta fitar jiya, ya ce tsawaita tsagaita bude wuta ya sa yanayi ya!-->!-->!-->…
Hukumar Kidaya Ta Yi Bayanin Dalilan Dage Aikin Kidaya Ana Daf Da Fara Shi
Hukumar Kidaya ta Kasa, NPC, ta ce an dage kidayar yawan jama’a da gidaje ta shekarar 2023 saboda shirin mika mulki ga sabuwar gwamnati da kuma yanayin da kasa ta shiga bayan zabubbukan 2023.
Manajan Kidaya na Shekarar 2023 Kuma!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Farmaki Ofishin KAEDCO Da Ke Kebbi, Sun Ci Zarafin Ma’aikata Saboda Rashin Wutar Lantarki
Sojoji dauke da makamai sun kai farmaki ofishin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kaduna KAEDCO a jihar Kebbi tare da cin zarafin ma’aikatan da suka kasa samar musu da wutar lantarki a barikinsu.
Manajan kamfanin na jihar Kebbi,!-->!-->!-->…
An Dakatar Da Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya
Majalissar Zartarwa ta Kasa, NEC, ta dakatar da shirin janye tallafin man fetur wanda a baya aka tsara cirewa a watan Yunin bana bayan karewar wa’adin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.
Da take yiwa manema labarai jawabi jim kadan bayan!-->!-->!-->…
Hukumar Lafiya Ta Gargadi Mutane Kan Shan Wani Maganin Tari Na Indiya
Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, ta ce an gano wasu tarin jabun magungunan tari da Indiya ta yi a tsibirin Marshall da ke Micronesia.
WHO ta ce gwajin maganin tarin mai suna Guaifenesin TG wanda kamfanin haɗa magunguna na QP Pharmachem!-->!-->!-->…
Ba A Samu Sanya Hannun Jari Ko Na Sisi Ba A Wasu Jihohi 8 Na Najeriya
Akalla jihohi takwas ne ba su iya jan hankalin masu sanya hannun jari daga kasashen waje ba amma bashin da suka ciyo ya kai naira biliyan 194.09 a tsakanin shekarar 2019 da 2022 kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Bayanai daga Hukumar!-->!-->!-->…
Gwamnati Ta Dakatar Shugaban Hukumar Kula Ilimin Sakandire Saboda Zargin Cinhanci
An dakatar Shugaban Hukumar Kula da Ilimin Sakandire ta Kasa, NSSEC, Farfesa Benjamin Abakpa saboda zargin badakalar kudade.
Dakatarwa ta bayyana ne a takardar da Babban Sakatare na Ma’aikatar Ilimi ta Kasa, Andrew David Adejo ya!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Raba Kudin Maris Naira Biliyan 714.629
Kwamitin Rarraba Kudaden Tarayya, FAAC, ya raba naira biliyan 714.629 ga rukunonin gwamnati uku na Najeriya jiya Laraba a Abuja a matsayin kudin watan Maris.
Wannan labari ya samu ne daga sanarwar bayan taro da aka saki a karshen zaman!-->!-->!-->…