Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Binani Ta Musanta Zargin Cewa Ta Bayar Da Cinhancin Biliyan 2 Don Ta Ci Zabe
‘Yar takarar jam’iyyar APC a zaben gwamnan Jihar Adamawa da ya gabata, Sanata Aishatu Dahiru, wadda aka fi sani da Binani, ta musanta zarge-zargen da ake mata na cewa ta baiwa wasu jami’an Hukumar Zabe mai Zamanta Kanta ta Kasa, INEC, ciki!-->…
Fintiri Ya Lashe Zaben Gwamnan Adamawa
Hukumar zaɓe a Najeriya ta sanar da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaɓen jihar Adamawa, wanda ya ƙare cikin taƙaddama.
Jami'in sanar da sakamakon zaɓen gwamna na Adamawa, Farfesa Mohammed Mele ya ce Ahmadu Fintiri!-->!-->!-->…
Za A Fara Duban Watan Karamar Sallah Ranar Alhamis
A daidai lokacin da watan Ramadan na shekarar Musulunci ta 1444 ke karewa, Majalissar Koli ta Al’amuran Addinin Musulunci a Najeriya, NSCIA, karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ta bukaci!-->…
INEC Ta Dakatar Da Kwamishinanta Da Ya Sanar Da Zaben Adamawa
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta umarci Kwamishinanta na Jihar Adamawa, Yunusa Ari da ya tsame kansa daga dukkan wasu aiyuka da suka shafi hukumar har zuwa umarni na gaba.
A wata wasika da aka sanyawa hannu ranar Litinin,!-->!-->!-->…
Me Yasa Wasu Ke Yawan Jin Bacci?
Daga: CRI HAUSA
Masu karatu, ko kuna jin bacci bai ishe ku ba duk da cewa kun dauki lokaci mai tsawo kuna yin baccin? Kwanan baya masanan kasar Jamus sun bayyana wasu dalilai guda 8 da kan sa wasu jin bacci ba ya isar su.
Da farko,!-->!-->!-->!-->!-->…
Jure Ƙishi Ba Juriya Ba Ce Gangancin Jefa Kai Cikin Matsalar Ƙoda Ne
Daga: Sama’ila Bature Jahun
Masana kiwon lafiyar ƙoda sun bayar da shawarar shan tsabtataccen ruwa aƙalla lita 2 zuwa 3 a kowace rana. Wato lita 2 (pure water 4) zuwa 3 (pure water 6) shi ne mafi ƙarancin ruwan da mutum ya kamata ya sha!-->!-->!-->…
Amfanin Zogale Ga Fatar Dan Adam
Daga: Hafsat Abubakar Sadiq
Wani lokaci abubuwa masu girma sukanzo a karamar suffa, kamar dai zogale, da ya kasance ƙananan ganye mai tarin albarka da kara lafiya. Kazalika ba kadai ganyen bane mai amfani, kowanne ɓangare na wannan!-->!-->!-->…
‘Yan Sa-Kai Sun Kashe Makiyaya 12 A Sokoto
Kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetta Allah ta yi shelar cewar ‘Yan sa-kai a jihar Sokoto sun halaka mambobin ta 12 sakamakon wani farmakin da suka kai a matsugunansu da ke yankin Gwadabawa.
RFI Hausa ta rawaito cewa, shugaban kungiyar ta!-->!-->!-->…
Yanda Za A Dakile Tare Da Kandagarkin Zazzabin Cizon Sauro A Duniya (I)
Ranar 25 ga watan Afrilu ta ko wace shekara, rana ce ta dakile da kandagarkin ciwon zazzabin sauro ta duniya.
Ciwon zazzabin cizon sauro, mummunan ciwo ne da ke yaduwa tsakanin mutane sakamakon samun kwarin plasmodium a jikin dan Adam.!-->!-->!-->…
Ko Akwai Bukatar A Riƙa Tantance Malamai Kafin Su Fara Wa’azi A Najeriya?
Sananniyar kafar yada labarai ta BBC ta yi bincike tare da jin ra’ayoyin malamai daban-daban kan ko akwai bukatar a dinga tantance malamai kafin a ba su dama su yi wa’azi ga al’umma.
Wannan ya samo asali ne saboda zargin sakin kalaman!-->!-->!-->…
Za A Yi Muhawara Da Sheikh Idris Dutsen Tanshi Da Malamai Kan Zargin Munana Kalamai Ga Manzon Allah…
Hukumar Shari’ar Musulunci ta Jihar Bauchi ta yi ƙarin haske a kan dalilanta na ɗage zaman tattaunawa da ta shirya da Sheikh Idris Abdul’aziz, wanda ake zargi da munana kalamai a kan Annabi Muhammadu.
Tun farko a yau Asabar ne, hukumar!-->!-->!-->…
Hanyoyin Kulawa Da Waya A Lokacin Zafi Don Gujewa Lalacewarta
Masu wayoyin hannu na iya fuskantar wadan nan abubuwa:
1. Rashin ɗaukar caji da wuri
2. Saurin sauƙar caji, da kuma
2. Ɗaukar zafi.
Da wuya baka haɗu da irin yanayin guda ɗaya, ko biyu ko duka ukun ba.
Hanyoyin Magance!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Isra’ila Ta Yi Luguden Wuta A Syria
Isra'ila ta ce jiragen yaƙinta sun kai hari kan makaman atilari da makamai masu linzamin da sojin Syria suka harbo.
BBC ta rawaito cewa, tun da fari, kafar yaɗa labaran Syria ta ce an ji ƙarar fashewar wani abu a kusa da birnin!-->!-->!-->…
Hukumar Alhazai Ta Sanar Da Kudin Hajji Da Ranar Rufe Rijistar Alhazai A Bana
Hukumar Kula da Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta sanar da kudin zuwa hajjin bana ga maniyyata zuwa aikin hajjin shekarar 2023.
Da yake sanar da manema labarai a yau Juma’a a Abuja, Shugaban NAHCON, Zikrullah Hassan, ya ce, kudin hajjin!-->!-->!-->…
NDLEA Ta Kara Wa’adin Daukar Sabbin Ma’aikatan Da Take Yi
Shugaban Hukumar Hana Sha da Fatucin Miyagun Kwayoyi, NDLEA, Buba Marwa, ya amince da kara wa’adin sati guda kafin a rufe shafin daukar sabbin ma’aikata na hukumar.
Buba Marwa ya bayyana hakan ne a sanarwar da Daraktan Yada Labarai da!-->!-->!-->…
Buhari Ya Kori Wata Babbar Jami’ar Gwamnatinsa Daga Aiki
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya soke nadin da aka yiwa Saratu Umar a matsayin Shugabar Hukumar Bunkasa Sanya Hannun Jari ta Najeriya, NIPC, nan take.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina ne ya sanar da hakan a jawabin da ya!-->!-->!-->…
Fararen Hula 755 Ne Suka Mutu Wasu 1321 Suka Samu Raunuka Sakamakon Tashin Bamabamai A Najeriya
Sashen dake kula da iyakance barazanar dake tattare da bamabamai da sauran abubuwan fashewa na Majalissar Dinkin Duniya UNMAS ya tabbatar jiya laraba 5 ga wata cewa, adadin mutane 755 ne suka mutu yayin da wasu 1321 kuma suka samu raunuka!-->…
Rabon Da Najeriya Ta Tsinci Kai A Rarrabuwar Kai Kamar Na Yanzu Tun Yakin Basasa
Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II ya yi gargaɗi cewa Najeriya ta fi fama da rarrabuwar kai saboda ƙabilanci da bambancin addini tun bayan yaƙin Biafra fiye da shekara 50 da ta wuce.
Da yake jawabi a wani taro a Legas, Muhammadu!-->!-->!-->…
Cikakken Jerin Sunayen Manyan Masu Kudi 25 A Duniya Na 2023
Mujallar Kasar Amurka ta Kasuwanci, Forbes ta fitar da sunayen manyan masu kudi 25 na duniya na bana.
Bernard Arnault ne ya zo daya a bana, yayin da mamallakin Twitter, Elon Musk ya zo na biyu.
Mujallar ta kuma bayyana Elon Musk a!-->!-->!-->!-->!-->…
Mustapha Nabraska Yayiwa Rarara Martani Mai Zafi Kan Sabuwa Wakarsa
Fitaccen jarumin nan Mustapha Badamasi wanda aka fi sani da Nabraska ya fito fili ya nuna damuwarsa akan sabuwar waƙar da mawaƙi Rarara ya saki, inda Nabraska ya bayyana cewa “na kasa gane abinda ya sake jan hankalin Rarara har ya sake!-->…