Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Fadar Shugaban Kasa Ta Tabbatar Da Ajiye Aikin Karamin Ministan Mai
Cecekucen da ya dabaibaye jita-jitar ajiye aikin Karamin Ministan Mai na Najeriya, Timipre Sylva ta zo karshe a Juma’ar nan, bayan Fadar Shugaban Kasa ta tabbatar da cewa Sylva ya ajiye aikinsa.
Mai Taimakawa Shugaban Kasa na Musamman a!-->!-->!-->…
Najeriya Ce Kasa Ta Biyu A Duniya Mai Yawan Yara Masu Fama Da Matsalar Karancin Abinci
Yayin wani taron hadin gwiwa, gwamnatin tarayyar Najeriya da kungiyar abinci mai gina jiki ta duniya sun tabbatar cewa yanzu haka akwai a kalla yara miliyan 17 da suke fama da tamowa a Najeriya, lamarin da ya sa Najeriya ta kasance kasa!-->…
Ƴan Sanda A Kano Sun Kama Mutum 14 Da Zargin Aikata Fashi Da Dabanci
Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta sanar da kama mutum 14 waɗanda take zargi da aikata fashi da makami da tu'ammali da ƙwayoyi da kuma aikata dabanci a makon farko na watan azumin Ramadan.
Rundunar ta ce an samu nasarar kama mutanen ne!-->!-->!-->…
Jami’an Immigration Sun Ki Aikinsu, Suna Shirin Shiga Zanga-Zanga Kan Rashin Biyansu Alawuns Na…
Wasu daga shugabannin Nigeria Immigration Service (NIS) yanzu haka suna shirya gudanar da zanga-zanga kan rashin biyansu kudaden alawuns na aiyukan zaben da ya gabata kamar yanda SaharaReporters ta gano.
Ana sa ran za a gudanar da!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda Sun Kama Ƴan Shi’a 19 Masu Zanga-Zanga A Abuja
Rundunar ƴan sanda a babban birnin tarayya Abuja sun tabbatar da kama mambobin kungiyar ƴan shi'a 19 kan gudanar da zanga-zanga ba tare da izini ba.
A cikin wata sanarwa da ta samu a hannun mai magana da yawun ƴan sandan, SP Josephine!-->!-->!-->…
Kotun Koli Ta Umarci INEC Ta Maye Gurbin Shekarau Da Rufa’i Hanga
Kotun Ƙolin Najeriya ta umarci hukumar zaɓen ƙasar ta maye gurbin sunan Mallam Ibrahim Shekarau da na Rufa’i Hanga na jamiyyar NNPP, a matsayin sanatan mazabar Kano ta tsakiya.
A hukuncin da mai shari’a Justice Uwani Abba-Aji ta yanke!-->!-->!-->…
Majalissar Dinkin Duniya Ta Yi Tir Da Kisan Masunta A Borno
Majalisar Dinkin Duniya ta yi Alla-wadai da kisan fararen hula akalla 37 a wani harin kwantan ɓauna a ƙauyen Mukdolo a karamar hukumar Ngala na jihar Borno.
Rahotanni sun ce gwamman mutane ne waɗanda akasari manoma da masunta aka harbe!-->!-->!-->…
Jirgin Kasa Ya Yi Awon Gaba Da Motar Ma’aikata, Ya Kashe Mutum 6 A Lagos
Akalla ma’aikatan gwamnatin Jihar Lagos shida ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata sakamakon awon gaba da wani jirgin kasa ya yi da wata motar bas a yankin Sogunle a jihar.
An gano cewa wata motar BRT da ke kai ma’aikatan!-->!-->!-->…
Mummunar Tsawa Ta Kashe Mutum 10 A Mozambique – Majalissar Dinkin Duniya
Majalisar Dinkin Duniya ta ce tsawa ta hallaka mutuane 10 bayan mamakon ruwan sama da kuma afkuwar wata mahaukaciyar guguwa a Mozambique.
Ofishin bayar da agaji na Majalissar Dinkin Duniya ta ƙara bayar da sanar cewa wasu mutum 11 sun!-->!-->!-->…
Santuraki Zai Samarwa Ma’aikatan Jigawa Rancen Noma Da Kiwo Marar Kudin Ruwa
Dan takarar gwamnan Jihar Jigawa karkashin tutar Jam’iyyar PDP, Alhaji Mustapha Sule Lamido, Santurakin Dutse, ya yi alkawarin karawa ma’aikatan gwamnati da ke jihar karfin guiwa wajen shiga harkar sana’ar noma da kiwo domin bunkasa!-->…
INEC Ta Bayar Da Shaidar Cin Zabe Ga Sanatocin Da Suka Ci Zabe
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, a yau Talata, ta bayar da Shaidar Cin Zabe ga wadanda suka sami nasarar lashe zabe a ranar 25 ga Fabarairu, 2023 domin zuwa Majalissar Dattawa.
Shugaban Hukumar INEC, Mahmood Yakubu ne!-->!-->!-->…
Masu Juna-Biyu Na Fuskantar Karancin Abinci A Kasashe Matalauta – Majalissar Dinkin Duniya
Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF, ya ce adadin mata da 'yan matan da ke da juna-biyu waɗanda ke fuskantar ƙarancin abinci mai gina jiki ya ƙaru da kashi 25 cikin 100 a ƙasashe matalauta kamar Somaliya da!-->…
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Jawo Mutuwar Mutane Da Dama A Kwande, Jihar Benue
Mutane da dama sun rasa rayukansu a kauyukan Karamar Hukumar Kwande da ke Jihar Benue bayan wadanda ake zargin makiyaya ne sun kai hari a yankunan.
Wani shaida ya ce, har kawo yanzu akwai mutane da dama da suka bace, wasu da raunukan!-->!-->!-->…
Gobara Ta Lakume Dukiya Mai Yawa A Kauyukan Jigawa
Gobara ta lalata dukiya ta miliyoyin kudi a kauyukan Malamawar Dangoli, Karangi da Kwalele da Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.
Gobarar da ta faru a ranar Lahadi, ta lalata gidaje tare da kona dabbobi, kayan gona da sauran!-->!-->!-->…
Ganduje, Sanwo Olu, Bagudu, Akeredolu Sun Kauracewa Taron Gwamnonin APC Kan Canjin Kudi
Kimanin gwamnoni 10 ne suka halarci muhimmin taron da shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, da shugabannin zartarwa na jihohi suka yi a hedikwatar jam’iyyar ta kasa ranar Lahadi.
Wannan ci!-->!-->!-->…