Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Labarai
Sabbin labarai daga gida da waje cikin Hausa, tare da bayanai masu zurfi da gaskiya. Muna kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya, Arewa da sauran duniya cikin lokaci. Karanta takaitattun rahotanni, bincike da kwakkwaran bayani.
Yara 400,000 Zasu Mutu Nan Da Ƙasa Da Kwana 40 Saboda Yunwa A Najeriya
Hukumar Kula da Yara ta Majalissar Ɗinkin Duniya, wato UNICEF, ta bayyana cewa yara miliyan 3.5 a Najeriya na fama da tsananin matsalar rashin abinci mai gina jiki, inda wasu 400,000 daga cikinsu ke fuskantar barazanar mutuwa cikin wata!-->…
Gwamna Namadi Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Wata Muhimmiyar Hukuma A Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya sanya hannu kan dokar kafa Hukumar Hisbah a matsayin hukuma mai cikakken iko, wadda za ta taimaka wajen daidaita zamantakewa da karfafa ɗabi’a mai kyau a fadin jihar.
Wannan mataki ya zo ne!-->!-->!-->…
Tattalin Arziƙin Najeriya Ya Ƙaru Da 3.13% A Farkon 2025
Rahoton da Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta fitar ya bayyana cewa tattalin arziƙin Najeriya ya ƙaru da kaso 3.13 cikin 100 a watanni uku na farkon shekarar 2025.
Wannan adadi ya fi kaso 2.27 cikin 100 da aka samu a lokaci iri ɗaya a!-->!-->!-->…
Kamfanonin Wutar Lantarki Zasu Katse Wutar Ƙasa Gaba Ɗaya, Sun Bayyana Dalili
Kamfanonin samar da wutar lantarki a Najeriya sun bayyana cewa za su iya dakatar da ayyukansu saboda bashin da ya kai naira tiriliyan 5.2 da suke bin gwamnatin tarayya.
A cewar shugabar ƙungiyar kamfanonin, Dr. Joy Ogaji, kamfanonin sun!-->!-->!-->…
Tsadar Taki Na Hana Noman Shinkafa Da Masara A Najeriya A Bana
Wasu manoma a Najeriya, musamman na shinkafa da masara, na bayyana damuwa kan yiwuwar fuskantar asara saboda tashin gwauron zabi na farashin taki da sauran kayan aikin gona.
Wasu daga cikin su ma sun hakura da noman shinkafar baki ɗaya,!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Sanata Natasha Ta Kutsa Cikin Zauren Majalisa Duk Da Yunƙurin Hanata Shiga
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta samu damar shiga harabar Majalisar Dattawa a Abuja bayan da tun farko aka hana ta shiga, duk da hukuncin kotu da ya buƙaci a dawo da ita.
Sanatar, wadda ke cikin dakatarwa na tsawon watanni shida daga!-->!-->!-->…
Mummunar Ambaliya Da Guguwar Wipha Sun Hallaka Mutane A Philippines, Yayin Da Vietnam Ke Cikin…
Guguwar Wipha da ambaliya sun jefa ɗaruruwan mutane cikin halin rashin matsuguni a Philippines, inda hukumomi suka tabbatar da mutuwar mutane biyar da kuma ɓacewar wasu bakwai, yayin da guguwa ke ƙara matsowa yankin arewacin Vietnam a!-->…
Jihohi 16 Da Suka Ƙi Aiwatar Da Dokar Ƙarin Shekarun Ritaya Ga Malaman Makaranta
Shekaru huɗu bayan rattaba hannu kan dokar ƙarin shekarar ritayar malaman makaranta zuwa 65 a duniya ko bayan shekaru 40 na aiki, rahoto ya bayyana cewa jihohi 16 a Najeriya sun ƙi aiwatar da wannan doka har kawo yanzu.
Dokar da!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Shigar Da Ƴan Siyasa Cikin Tsarin Inshorar Lafiya Na Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya amince da shigar da dukkan masu riƙe da muƙaman siyasa a jihar cikin tsarin inshorar lafiya na JICHMA domin inganta samun kulawar lafiya ga ma'aikatan gwamnati.
An ƙaddamar da shirin ne a!-->!-->!-->…
Wani Sanata Ya Gwangwaje Manoman Mazaɓarsa Da Dubunnan Buhunhunan Takin Zamani A Jigawa
Sanata Babangida Husseini mai wakiltar yankin Jigawa ta Arewa maso Yamma ya raba tireloli 12 na taki kyauta ga manoma a mazaɓarsa domin tallafa wa harkar noma da tabbatar da wadataccen abinci a yankin.
An gudanar da taron ƙaddamar da!-->!-->!-->…
Sauya Sunan Jami’ar Maiduguri Zuwa Muhammadu Buhari University Na Shan Suka
Sauya sunan Jami’ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University da Shugaba Bola Tinubu ya sanar a makon jiya, na ci gaba da haifar da ce-ce-ku-ce a fadin Najeriya, musamman a jihar Borno da jami’ar take.
Wasu masana da ƴan ƙasar sun!-->!-->!-->…
An Buƙaci Samar da Takardar Shaidar Kammala Karatun Almajirai Domin Ba Su Damar Ci Gaba da Karatu
An yi kira ga Hukumar Kula da Ilimin Almajirai da Yara Marasa Zuwa Makaranta (National Commission for Almajiri and Out-of-School Children Education) da ta samar da wata doka da za ta ba wa ɗaliban da suka haddace Alƙur’ani mai girma!-->…
Shekara Ɗaya Bayan Hukuncin Kotun Ƙoli, Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Tabbatar Da Ƴancin Ƙananan…
Duk da hukuncin Kotun Koli a ranar 11 ga Yulin 2024 da ya bai wa ƙananan hukumomi ƴancin gudanar da kuɗaɗensu kai tsaye daga Asusun Tarayya, gwamnatin tarayya a ƙarƙashin Bola Tinubu ba ta tabbatar da wannan tsarin ba har kawo yanzu.
!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Ma’aikatan Jinya Ta Yi Allah-Wadai Da Sabon Tsarin Albashin Gwamnati
Ƙungiyar Ma'aikatan Jinya da Mata Masu Aiki a Cibiyoyin Lafiya na Tarayya (NANNM-FHI) ta bayyana rashin jin daɗinta game da sabon tsarin albashi da Hukumar Albashi da Kuɗaɗen Shiga ta Kasa ta fitar, inda ta ce an cire su daga muhimman!-->…
Ɗan Takara Daga Arewa Ne Kadai Zai Iya Kayar Da Tinubu A 2027, In Ji Wani Lauya Ɗan Kudu
Mai goyon bayan haɗaka kuma lauya Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa tilas ne jam'iyyun adawa su tsayar da ɗan takara daga yankin Arewa idan har suna da niyyar kayar da Shugaba Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
A hirar da ya yi a!-->!-->!-->…
Dangote Ya Sake Rage Farashin Fetur Da Ake Sarowa Daga Matatarsa
Kamfanin Dangote Petroleum Refinery ya sanar da wani sabon sauƙe farashin sarar da fetur daga ₦840 zuwa ₦820 kan kowace lita, wanda hakan ke zama ragin ₦20 daga farashin da aka sanya mako guda da ya gabata.
Mai magana da yawun kamfanin,!-->!-->!-->…
ADC Na Ci Gaba Da Karɓar Jiga-Jigan PDP A Jihohin Arewa Maso Gabas
Rahotanni daga jihohin Adamawa, Yobe da Gombe na nuna cewa haɗakar jam’iyyar ADC ta ƴan hamayya na ci gaba da karɓe manyan mambobi daga jam’iyyar PDP, ciki har da shugabanni na ƙananan hukumomi da tsoffin masu riƙe da muƙamai a jihohi.
!-->!-->!-->…
Akwai Matuƙar Ƙarancin Malamai A Makarantun Firamaren Najeriya – UBEC
Rahoton sabuwar ƙididdiga daga hukumar UBEC ya nuna cewa malamai 915,913 ne ke koyarwa a makarantu 131,377 na matakin firamare a Najeriya, duk da cewa adadin ɗalibai ya haura miliyan 31 – lamarin da ke nuna babban giɓi da ke barazana ga!-->…
IMF Ta Buƙaci Najeriya Ta Ƙarawa Ƴan Ƙasa Haraji, Ta Kuma Inganta Tsarin Kasafin Kuɗi Don Rage…
Hukumar IMF ta ce Najeriya tana buƙatar ƙara samun kuɗaɗen shiga daga cikin gida, da inganta tsarin kasafin kuɗi, tare da faɗaɗa tsarin tallafin kuɗi domin fitar da miliyoyin 'yan ƙasa daga kangin talauci, duk da cewa akwai alamun ci gaba!-->…
JISEPA Ta Kama Lalatattun Kayayyakin Da Darajarsu Ta Haura Naira Miliyan 14 A Jigawa
Daga: Mika’il Tsoho, Dutse
Hukumar Kula da Lafiyar Muhalli ta Jihar Jigawa (JISEPA) ta bayyana cewa ta kama tare da lalata kayan abinci da sauran kayayyakin da ake sayarwa da suka lalace, ko wa’adin lafiyarsu ya ƙare, ko kuma suka!-->!-->!-->…