Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
Sule Lamido Zai Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwarsa
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya shirya ƙaddamar da littafin tarihin rayuwarsa da ya rubuta mai taken Being True to Myself (Faɗawa Kaina Gaskiya) a ranar Talata, 13 ga watan Mayu, a birnin tarayya Abuja, lamarin da ke janyo!-->…
Za A Gyara Tsarin NYSC A Najeriya, Yayin Da Gwamnati Ta Kafa Kwamiti Don Yin Hakan
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani kwamiti na musamman domin yin cikakken nazari kan tsarin hidimar ƙasa ta matasa (NYSC), tare da gabatar da sabbin shirye-shiryen gyara da za su dace da buƙatun zamani da na ƙasa baki ɗaya.
Ministan!-->!-->!-->…
Ƴan Birnin Na Ƙwace Gonakin Ƴan Ƙauye Yayin Da Tsanani Ke Sa Talakawa Ɗiban Guntun Injin Niƙa Don…
Talakawan karkara a faɗin Najeriya na ci gaba da fuskantar matsin rayuwa, inda rahoton Bankin Duniya na watan Afrilu 2025 ya bayyana cewa kashi 75.5 cikin 100 na mazauna karkara na rayuwa ƙasa da layin talauci, lamarin da ke haifar da!-->…
Matashi Ya Kashe Mahaifinsa Da Adda A Jigawa
Rundunar Ƴansandan Jihar Jigawa ta tabbatar da kama wani matashi mai suna Muhammad Salisu ɗan shekara 20 daga unguwar Bakin Kasuwa, ƙaramar hukumar Gwaram, bisa zargin kashe mahaifinsa Salisu Abubakar, mai shekaru 57, ta hanyar kai masa!-->…
Mutane Da Dama Sun Mutu A Bauchi Bayan Wani Faɗa Tsakanin Ƴanbanga Da Ƴanbindiga
A ƙalla mutane 25 sun rasa rayukansu sakamakon arangama mai zafi tsakanin wasu ƴanbanga da ƴanbindiga a ƙauyukan ƙaramar hukumar Alkaleri ta jihar Bauchi, inda aka tabbatar da mutuwar ƴanbanga tara, ƴanbindiga biyar, da kuma waɗanda ba su!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Tai Ayyukan Hanyoyi Na Sama Da Naira Tiriliyan 1.8 A Jihohi 12
Gwamnatin Tarayya ta amince da sauya tsarin wasu tsofaffin kwangilolin hanyoyi tare da ƙarin sabbin ayyuka da darajarsu ta kai Naira tiriliyan 1.81, ciki har da naira biliyan 760.4 da kuma wata kwangila ta dala miliyan 651.7 don hanyar 7th!-->…
Yanda Za A Duba Sakamakon JAMB Ta 2025
Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i a Najeriya, JAMB, ta saki sakamakon jarabawar UTME ta shekarar 2025, inda bayanan hukumar suka nuna cewa sama da kashi 75 cikin 100 na daliban da suka rubuta jarabawar ba su kai maki 200 cikin 400!-->…
Ba Za A Ƙara Siyen Kayan Waje A Najeriya Ba Sai In Babu Irinsa A Cikin Ƙasa – Gwamnatin Tarayya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sabuwar manufar gwamnati mai suna Renewed Hope Nigeria First, wacce ke tilasta wa dukkan ma’aikatu da hukumomin gwamnati fifita amfani da kayayyakin da ayyukan cikin gida, in ji Ministan Yaɗa!-->…
Nigeria Za Ta Jagoranci Ƙoƙarin Samar da Wutar Lantarki Ga Mutane Miliyan 300 A Afirka
Kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa Najeriya na taka rawar gani a shirin samar da lantarki ga mutane miliyan 300 a nahiyar Afirka kafin shekara ta 2030, inda ya jinjina wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bisa!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Magance Rikicin Manoma da Makiyaya A Jigawa – Sanata Malam Madori
Daga: Yaseer Mika'il, Dutse
Gwamnatin tarayya ta kammala shirin kafa rundunar 'yan sanda masu tarwatsa tarzoma a karamar hukumar Guri ta jihar Jigawa domin rage rikice-rikicen da ke faruwa tsakanin manoma da makiyaya, kamar yadda sanata!-->!-->!-->…
Kusan Dukkan Ɗaliban Da Suka Rubuta JAMB Ta Bana Sun Gaza Samun Rabin Makin Jarabawar
Fiye da ɗalibai miliyan ɗaya da rabi daga cikin ɗalibai 1,955,069 da suka zauna jarrabawar Unified Tertiary Matriculation Examination (UTME) ta shekarar 2025 sun kasa samun maki 200, in ji hukumar JAMB a wani rahoto na ƙididdiga da ta!-->…
Masu Farauta 13 Sun Ɓace, Bayan Faɗawa Maɓoyar Lakurawa A Sokoto
Aƙalla mutane 13 da ake kyautata zaton masu farauta ne, sun ɓace bayan wasu da ake zargin ƴan ta’adda ne daga ƙungiyar Lakurawa suka kai musu hari a dajin Hurumi da ke yankin Talewa, ƙaramar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto.
An tattaro!-->!-->!-->…
Akwai Babbar Illa Tattare Da Barin Waya Kusa Kai Yayin Yin Bacci, In Ji Wani Masani
Akin Ibitoye, wani mai ba da shawara kan fasaha a kamfanin TMB Tech, ya yi gargaɗi mai ƙarfi ga ƴan Najeriya da su guji barci da wayar hannu a ƙarƙashin matasansu ko a gefen gadonsu, yana mai cewa hakan na da illa ga lafiyar jiki da!-->…
Su Wanene Masu Son Zama Fafaroma Bayan Fafaroma Francis?
A cikin makon nan, cardinal-cardinal daga sassa daban-daban na duniya za su hallara a Vatican domin fara aikin zaɓen sabon Fafaroma, wanda zai maye gurbin marigayi Fafaroma Francis, wanda aka yi masa jana’iza ranar 26 ga Afrilu.
Zaɓen!-->!-->!-->…
Shugabannin CPC Sun Ce Suna Yin APC Ne Kawai Saboda Buhari, Duk Da Cewa An Mayar Da Su Saniyar Ware
A daidai lokacin da siyasa ke fara ɗaukar zafi gabanin zaɓen 2027, tsoffin shugabannin jihohi na jam’iyyar CPC da ta haɗu da wasu don kafa APC sun bayyana cewa sun ci gaba da kasancewa a jam’iyyar ne saboda biyayya ga tsohon shugaban ƙasa,!-->…
Jinkirin Bayar Da Rancen Kuɗin Makaranta Yana Ta’azzara Rayuwar Ɗalibai
Wasu ɗalibai da suka kammala karatu daga jami’o’in gwamnati sun bayyana takaicinsu kan yadda aka jinkirta biyan su rancen karatu daga hukumar NELFUND, inda suka ce kuɗin sun isa makarantu ne bayan sun kammala karatu kuma sun riga sun biya!-->…
Har Yanzu Maƙiya Ci Gaban Ƙasa Na Yaƙi Da Matatar Dangote
Shugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa har yanzu yana cikin gagarumin faɗa da ƙoƙari domin kare matatar mansa mai darajar dala biliyan 20 da ke Lekki, Lagos, yana mai cewa "faɗan bai ƙare ba tukuna."
A!-->!-->!-->…
INEC Ta Ƙaryata Jita-Jitar Da Ke Yawo Kan Ci Gaba Da Rijistar Zaɓe
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta musanta rahotannin da ke yawo cewa ta sanya ranar 27 ga Mayu, 2025 a matsayin ranar da za a ci gaba da yin Rijistar Zaɓe da sauran ayyukan da suka shafi canja wurin rijista da sake katin zaɓe!-->…
Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma Ta Buɗe Ƙofar Karɓar Buƙatun Tallafin Karatu Don Fita Waje
Hukumar Ci Gaban Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC), wacce aka kafa bisa dokar NWDC Act, 2024 bisa sa hannun Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta sanar da buɗe tsarin karɓar buƙatu domin samun tallafin karatu na ƙasashen waje ga matakin digiri!-->…
APC Ta Amince Da Gwamna Namadi A Matsayin Ɗan Takararta Tilo A Zaɓen Gwamnan Jigawa Na 2027
Jam’iyyar APC reshen Jihar Jigawa ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Gwamna Umar Namadi tare da amincewa cewa ba za ta yarda wani ya tsaya takara da shi ba a zaɓen shekarar 2027, lamarin da ya sa ya zama ɗan takararta tilo a matakin!-->…