Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
JIGAWA: Rantsar da Sabon Shugaban Gwaram LG, Gwamna Namadi Ya Yi Kiran Adalci da Mutumta Kowa
Daga: Badamasi Hamza Farin Dutse
A safiyar Litinin 18/08/2025 Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya jagoranci rantsar da Hon. Abdulkarim Musa Fagam a matsayin sabon shugaban ƙaramar hukumar Gwaram tare da Nasiru Zubairu Sara a!-->!-->!-->…
JIGAWA: Gwamna Namadi Ya Bayyana Burin Samar Da 50% Na Shinkafar Najeriya Nan Da 2030
Gwamnan jihar Jigawa, Mallam Namadi Umar, a wata tattaunawa PUNCH, ya ce gwamnatinsa ta fara manyan gyare-gyare bayan gudanar da cikakken bincike na asali (baseline survey), inda ya jaddada cewa, "Ba tare da samun bayanai ba, shugabanci!-->…
Tinubu Ya Rage Farashin Wankin Ƙoda A Asibitocin Gwamnatin Tarayya
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da rage farashin jinyar dialysis wato wankin ƙoda a asibitocin gwamnatin tarayya daga ₦50,000 zuwa ₦12,000 a kowanne yi ɗaya, matakin da gwamnati ta ce zai kawo sauƙi ga dubban marasa lafiya.
Ɗan!-->!-->!-->…
“Kwankwaso Ba Zai Taimaki Tinubu a 2027 Ba” — Buba Galadima
Buba Galadima, ɗaya daga cikin manyan shugabannin NNPP, ya ƙaryata gaba ɗaya zargin cewa Rabiu Kwankwaso zai shiga sahun Tinubu domin tallafa masa a zaɓen 2027, yana mai cewa irin mu'amalar gwamnatin tarayya da aka nuna wa Kano ba za ta!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Tai Ruwan Tallafin Kuɗaɗe Ga Gidaje Miliyan 2.2 Kafin Ƙarshen Agustan Nan
Ƙaramin Ministan Harkokin Jin Ƙai da Rage Talauci, Tanko Sununu, wanda ya tattauna a cikin shirin Sunrise Daily na Channels Television a yau Litinin 18 ga Agusta, 2025, cewa gwamnatin tarayya ta shirya rabon tallafin kuɗi ga iyalai!-->…
An Kama Ɗan Shugaban Boko Haram A Chadi, Ana Zargin Yana Jagorantar Ƙungiyar Ƴan Ta’adda
A Chadi, jami’an tsaro sun kama wani matashi da ake zargin ɗan marigayi Mohammed Yusuf ne mai suna Muslim Mohammed Yusuf, tare da wasu biyar da ake zargin su membobin wata ƙungiyar ƴan ta’adda ne a yankin Tafkin Chadi.
Wata majiyar!-->!-->!-->…
INEC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƙungiyoyin Da Za Ai Wa Rijistar Zama Jam’iyyu Daga Buƙatu 151 Da Ta…
Hukumar Zabe ta Ƙasa, INEC, ta sanar da cewa tana kan kammala aikin gajarta sunayen ƙungiyoyin siyasa da suka nuna buƙatar zama jam’iyya, tare da shirin bayyana sunayen waɗanda suka cika sharuddan nan da nan bayan kammala zaɓen cike-gurbi.!-->…
Gwajin Ƙwayoyin Dangantaka Na DNA Na Nuna Ɗa 1 Cikin 4 Ba Na Ubansa Ba Ne A Najeriya
Cibiyar Smart DNA Nigeria ta fitar da rahoton shekarar 2025 inda ta bayyana cewa gwaje-gwajen DNA sun ƙaru zuwa kashi 13.1% a lokacin da ake sha’awar gwaje-gwajen da suka shafi hijira da batutuwan iyali.
Rahoton, wanda ya tattara!-->!-->!-->…
PDP Ta Yi Watsi Da Sakamakon Zaɓen Babura/Garki, Ta Ce “An Yi Amfani Da Ƙarfin Gwamnati”
Jam’iyyar PDP ta ƙi sakamakon zaɓen cike-gurin Babura/Garki a Jigawa, tana zargin an samu maguɗi, tsoratar da masu zaɓe da kuma sayen ƙuri’u a lokacin gudanar da zaɓen.
Umar Kyari, kakakin PDP na jihar, ya bayyana wa manema labarai a!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike-Gurbi: Rikici Ya Ɓarke Tsakanin APC Da Jam’iyyun Adawa
Zaɓen cike gurbi da aka gudanar a ranakun Asabar a yankuna 16 cikin jihohi 12 ya haifar da saɓani tsakanin manyan jam'iyyun Najeriya, inda APC ta lashe mafi yawan kujeru (12), PDP ta samu nasara a Ibadan da Adamawa, NNPP a Kano, APGA a!-->…
Wata Gwamnatin Jiha Ta Haramta Bukukuwan Kammala Karatun Ƙananan Yara, Ta Kafa Doka Kan Siyan…
Gwamnatin Jihar Imo ta sanar da dakatar da bukukuwan kammala karatu na yara masu zuwa kindergarten, nursery da ƴan JSS3 tare da umarni nan take daga Ma'aikatar Firamare da Sakandare, a wata sanarwa da kwamishinan ilimi Prof. Bernard!-->…
Dalilin Da Ya Sa Bai Kamata Goodluck Jonathan Ya Sake Takara A 2027 Ba
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Tsohon sanata Shehu Sani ya shawarci tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan da kada ya sake neman kujerar shugaban ƙasa a zaɓen 2027, a yayin wata tattaunawa a shirin Sunday Politics na Channels!-->!-->!-->…
Ambaliya Ta Cinye Gandun Sarki A Haɗejia, Gidaje Da Dama Sun Rushe Yayin Da “Kamfanin Aikin Titi Ya…
Daga: Lukman Dahiru
Ruwan sama mai yawa wanda ya ɗauki sama da sa’o’i 15 ya yi mummunar ɓarna a unguwar Gandun Sarki ta ƙaramar hukumar Malammadori da ke garin Haɗejia, inda sama da gidaje 40 suka rushe, yayin da sassan gidaje fiye da!-->!-->!-->…
Badaru Ya Ƙaryata Labarin Faɗuwar APC A Rumfarsa, Ya Ce “Tsagwaron Ƙaryace Da Yaudarar Masu Fitina”
Daga: Mika’il Tsoho, Dutse
Ministan tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya fito da sanarwa yana ƙaryata rahotannin da ke cewa APC ta faɗi a akwatin zaɓensa na Babura Kofar Arewa Polling Unit 001 a zaɓen cike-gurbi na Garki/Babura.
A!-->!-->!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Yabi Nasarar Zaɓen Cike-Gurbi A Jihohi 12, Ya Godewa Ƴan Najeriya Bisa Nuna Yarda Da APC
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya murnar nasarar zaɓen cike-gurbi na Asabar, 16 ga Agusta, a mazaɓu 16 a jihohi 12, kamar yadda fadar shugaban ƙasa ta bayyana a sanarwar da ta fitar.
Ya yabawa Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) kan!-->!-->!-->…
SERAP Ta Nemi A Binciki Zargin Auyo Na Biyan Har Naira Miliyan 3 Don Gabatar Da Ƙudiri A Majalisa
Ƙungiyar SERAP ta yi kira ga EFCC da ICPC su binciki Majalisar Tarayya kan zargin cewa ƴan majalisa na “biyan daga naira miliyan 1 zuwa naira miliyan 3” domin su gabatar da ƙudiri, ko miƙa koke-koke.
Kiran ya biyo bayan zargin da ɗan!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike Gurbin Kaura-Namoda Ta Kudu A Zamfara Bai Kammala Ba (Inconclusive), INEC Ta Faɗi Dalilai
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana zaɓen cike-gurbin Kaura-Namoda ta Kudu a Zamfara a matsayin inconclusive bayan da tazarar ƙuri’u tsakanin manyan jam’iyyun ta gaza kai wa adadin PVCs da aka karɓa a rumfunan da aka soke.
Mai bayyana!-->!-->!-->…
Hasashen Yanda Za A Kasance Da Ruwan Sama A Kwanaki 3 Masu Zuwa Da Bayanin Samuwar Ambaliya Daga…
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen samun ruwan sama da guguwar iska a sassan ƙasar daga Lahadi zuwa Talata.
A cewar jadawalin da aka fitar a Abuja, za a sami ruwan sama matsakaici a wasu jihohin Arewa da safe a!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda Sun Cafke Wani Sufeta Ɗan’uwansu Da Wasu Fararen Hula Bisa Zargin Fashi Da Makami
Rundunar ƴan sanda ta Edo ta cafke wani jami’in ƴan sanda mai aiki tare da fararen hula uku bisa zargin azabtarwa, karɓar rashawa da kuma fashi da makami da ya addabi mazauna Benin.
Kakakin rundunar, Moses Yamu ne ya bayyana hakan a!-->!-->!-->…
SAKAMAKON ZAƁEN CIKE GURBI: Yanda Ta Kaya Tsakanin APC, PDP, APGA Da NNPP A Zaɓukan Da Aka Gudanar…
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Zaɓukan cike gurbi da aka gudanar a ranar Asabar sun haifar da manyan sauye-sauye a fagen siyasar Najeriya, inda jam’iyyun PDP, APC, APGA da NNPP suka yi takara a jihohin ƙasar, kuma sakamakon ya bayyana!-->!-->!-->…