Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
ASUU, ASUP, Bankuna Da Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Shiga Yajin Aiki Ƙarƙashin NLC
Ƙungiyoyin da ke ƙarƙashin Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, sun jaddada goyon bayansu na shiga yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu da NLC ta fara a yau Talata.
Ƙungiyoyin sun haɗa da Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa, ASUU; Ƙungiyar!-->!-->!-->…
NLC Ta Ƙi Yarda Da Kiran Gwamnatin Tarayya, Ta Jaddada Shiga Yajin Aiki
Shugabancin Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ya bijirewa zaman da Ministan Ƙwadago da Ɗaukar Ma’aikata, Simon Lalong ya kira domin dakatar da yajin aikin kwanaki biyu da NLC ta fara a yau Talata.
A zaman da aka gudanar jiya Litinin da yamma, iya!-->!-->!-->…
Kira Ga Gwamna Ɗanmoɗi Kan Gyaran Matsalar APC A Birnin Kudu
Daga: Abubakar Ibrahim Ayuba (Habu Maja)
Ba abu ne ɓoyayye ba cewar akwai gagarumar matsala a jam’iyyarmu ta APC a Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu. Za a iya tabbatar da haka idan aka yi la’akari da irin ƙarfin da muke da shi lokacin da muka!-->!-->!-->…
NNPP Za Ta Binciki Kwankwaso Kan Zargin Badaƙalar Sama Da Naira Miliyan Dubu Na Jam’iyya
Ɗaya daga cikin tsagin jami’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ƙarƙashin jagorancin Major Agbo, ya sanar da cewar zai binciki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya gabata, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da wasu makusantansa!-->…
Ɗalibai Da Fusatattun Matasa Na Shirin Yin Zanga-Zangar Tarzoma Kan Matsatsin Da Ake Ciki A…
Sashin Tsaro na Farin Kaya, DSS, a yau Litinin ya bayyana cewar ya gano shirin da wasu suke yi a sassan ƙasar nan da gudanar da zanga-zanga mai ɗauke da tarzoma.
A sanarwar da Jami’in Hulɗa da Jama’a na DSS, Peter Afunanya ya fitar, ya!-->!-->!-->…
Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Dawo Da Dukkan Ambasadojin Najeriya Gida
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo dukkan ambasadojin Najeriya da ke ƙasashe daban-daban gida, in ji Ma’aikatar Harkokin Ƙasashen Waje.
Wannan na cikin sanarwar da Mai Taimakawa na Musamman kan Harkokin Sadarwa da Yaɗa Labarai na!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Gidajen El-Rufai A Abuja, Sun Tafi Da Wani Magidanci
Mazauna unguwar Kuchiko Resettlement Development Area (KRDA) da ke unguwar Bwari a Abuja sun sanar da yawaitar garkuwa da mutanen da ake yi a unguwar.
Wannan ya biyo bayan lamarin da ya faru da sanyin safiyar yau Asabar, a unguwar da!-->!-->!-->…
Gwamnan Kano Ya Naɗa Ƙarin Masu Ba Shi Sahawara Guda 14 Da Masu Ba Shi Rahoto Guda 44
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a yau Asabar hya sanar da ƙarin wasu masu ba shi shawara da ya naɗa su 14 da kuma manyan masu ba shi rahoto daga ma’aikatu da hukumomi a jihar su 44.
Wannan sanarwar na ƙunshe ne cikin snarwar da!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Sa Jami’an Tsaro Su Ƙwato Bashin Da Aka Bai Wa Manoma Kafin Nan Da 18 Ga Satumba
Tsarin bayar da bashin noma na Anchor Borrowers da Babban Bankin Najeriya ya samar domin bunƙasa samar da amfanin gona a Najeriya ya shiga cikin garari saboda gazawar waɗanda suka mori shirin wajen biyan bashin da suka karɓa.
Rashin!-->!-->!-->…
A Binciki Tsoffin Shugabanni, A Sake Sunan Najeriya, In Ji Wani Babban Lauya
Babban Lauyan Najeriya, SAN, kuma tsohon Shugaban Ƙungiyar Nigerian Body of Benchers, Chief Wole Olanipekun, ya yi kira ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya binciki tsoffin shugabannin Najeriya domin gano yanda akai ƙasar ta dagule!-->…
Za A Siyar Da Litar Fetur Ƙasa Da Naira 200 Idan Matatun Mai Na Aiki
Shugaban Ƙungiyar Dillalai Man Fetur Masu Zaman Kansu ta Najeriya, IPMAN, reshen Jihar Rivers, Joseph Obele, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta tabbatar da cewar an gyara matatun man Najeriya kamar yanda aka tsara.
Ya ce, farashin!-->!-->!-->…
JERIN DARUSSA: Hukumar Kula Da Jami’o’i Ta Saki Sabuwar Manhajar Darussan Digiri A Najeriya
Hukumar Kula da Jami’o’i ta Ƙasa, NUC, ta bayyana sabuwar manhajar da jami’o’in Najeriya za su na yin amfani da ita.
Da yake magana a taron da aka gudanar a Abuja, Mai Riƙon Shugabancin Hukumar NUC, Dr. Chris Maiyaki ya ce, sabuwar!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: NLC Za Ta Yi Yajin Aikin Gargaɗi Na Kwana Biyu A Farkon Mako Mai Zuwa
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, za ta fara gudanar da yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu a ranar Talata, 5 ga Satumba, 2023 saboda nuna rashin jin daɗinta ga gwamnati na gazawa wajen magance raɗaɗin ƙuncin rayuwar da janye tallafin man fetur ya!-->…
PDP Ta Cika Shekaru 25 Da Kafuwa, Ta Ce Shekarunta Na Mulki Ne Gwalagwalai Ga Najeriya
A jiya Alhamis ne, jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta cika shekaru 25 da kafuwa, inda ta bayyana shekarunta 16 na mulkin Najeriya a matsayin shekarun da suka zama gwalagwalai ga Najeriya da ƴan Najeriya.
A wani jawabi da yai!-->!-->!-->…
Wani Dattijo Ya Kashe Matarsa Ta Biyu Saboda Ta Ki Kwanciya Da Shi
Wani tsohon ma’aikacin Hukumar Ilimi Matakin Farko ta Jihar Adamawa mai suna Aminu Mahdi ya faɗa komar ƴansanda bayan an zarge shi da kashe matarsa ta hanyar duka.
Dattijo Aminu, ɗan shekara 63 a duniya, wanda ya fito daga Mazaɓar Yelwa!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Rufe Filin Jirgin Sama Na Lagos
Ministan Harkokin Jiragen Sama da Bunƙasa Hanyoyin Sararin Samaniya, Festus Keyamo ya umarci dukkan jiragen sama da su bar filin jirgin na Murtala Muhammed International Airport, MMIA, da ke Lagos daga ranar 1 ga watan Oktoba, 2023.
!-->!-->!-->…
Hadejawa, Auyakawa Da Hausawa Sun Manta Muhimmancin Kujerarsu Ta Wakilci A Abuja
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da kasancewar an tsara samun wakilcin al'ummah ne a majalissar dokoki ta kasa, don samun adalci da kuma ganin anyi aiyukan kasa daidai wa daida, bisa sa idon kowane dan kasa ta hanyar wakilin sa a wannan!-->!-->!-->…
Shekarun Jigawa 32 Da Ƙalubalen Rashin Aikin Yi A Tsakanin Matasa
Daga: Ahmed Ilallah
Kwanci tashi asarar mai rai, inji masu iya magana, a yau Jihar Jigawa ta ki shekaru 32 da kirkikra. Jahar da a ka yi ta domin raya karkara. A yanzu za a iya cewa san barka.
A shekarun nan na Jigawa 32, koba!-->!-->!-->!-->!-->…
Jigawa Za Ta Siyo Buhun Shinkafa Dubu 42, Za Ta Biya Wa Ɗaliban Jami’a Kuɗin Makaranta
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da samar da kayan tallafin rage raɗaɗin janye tallafin man fetur, biyawa ɗaliban jihar kuɗin karatu a jami’o’i da kuma siyo taraktocin noma guda 54 domin manoman jihar.
Gwamnatin ta amince da aiwatar da!-->!-->!-->…
Next Jigawa Ta Shirya Taron Tattaunawa Don Magance Matsalar Ƙarancin Ma’aikata A Jigawa
Ƙungiyar NEXT JIGAWA da tallafin PERL ECP sun shirya Tattaunawa Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki da nufin magance matsalar da ta addabi tsarin ma’aikata a Jihar Jigawa.
Tattaunawar da ta haɗa da ma’aikatan gwamanati, sarakunan gargajiya da!-->!-->!-->…