Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
Jerin Dabaru Biyar Na Kare Kai Daga Kamuwa Da Ciwon Suga ta Hanyar Abinci
Daga: Ummusalma Adam Iko
Nau’in mai da sinadaran furotin da mutum ke amfani da su ma na da muhimmanci: maye gurbin kitse mai saurin daskarewa (saturated/trans), misali kitse mai yawa daga jan nama mai kitse ko man gyaɗa da aka sarrafa!-->!-->!-->…
GASKIYAR MAGANA: Ƙungiyar Good Governance Ta Kare Hon. Usman Kamfani Auyo “Bai Ce Majalisa Na Karɓar…
Ƙungiyar sa ido kan shugabanci ta Good Governance Advocates daga Jihar Jigawa ta fito fili ta kare Hon. Ibrahim Usman Kamfani Auyo, tana mai musunta rahotannin da suka bayyana a wasu kafafen yaɗa labarai cewa dan majalisar ya ce ana ba!-->…
‘Oyoyo Baba!’ – Badaru Ya Jawo Hankalin Dubban Magoya Baya A Babura, Yayin Da…
Dubban magoya baya sun taru a ranar Asabar don maraba da Ministan Tsaro, Badaru Abubakar, yayin zuwansa Jihar Jigawa domin zaɓen cike-gurbi na Babura/Garki a mazaɓarsa, abin da ya sa ake ganin an wanke jita-jitar cewa zai iya gujewa!-->…
PDP Ta Yi Alƙawarin Kare Ƙuri’unta A Zaɓen Jigawa Na Babura Da Garki
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi gargaɗin cewa duk wani yunƙuri na karkatar da zaɓen cike-gurbi na Babura/Garki da aka gudanar a ranar Asabar, tana mai cewa magoya bayanta za su kasance masu lura sosai.
Umar Kyari,!-->!-->!-->…
APC Na Neman A Soke Zaɓe A Kano: Ƴan Jam’iyyar Sun Yi Ƙorafin Samun Tashin Hankali A…
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta buƙaci hukumar INEC da ta soke zaɓen cike-gurbi na mazaɓar Shanono/Bagwai da kuma sabon zaɓen Ghari a Jihar Kano, ta na mai cewa an samu yamutsin tashin hankali a wuraren zaɓe.
A wata sanarwa!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike-Gurbi a Jihohi 13: Takunkumin Zirga-Zirga, Dambarwar Jam’iyyu Da Alƙawarin Bayyana…
A yau Asabar, 16 ga Agusta 2025, miliyoyin masu kaɗa kuri’a a jihohi 13 sun yi jerin gwanon a rumfunan zaɓe domin cike guraben kujeru na Majalisar Dattawa, Majalisar Wakilai da majalisun jihohi, a jimillar zaɓuka 16 da suka shafi Jigawa,!-->…
Tinubu Zai Cire Tallafin Lantarki Gaba Ɗaya, Abin Da Zai Ninninka Farashinta Ga Ƴan Ƙasa
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shiri na gaggawa domin biyan bashin wutar lantarki na naira tiriliyan 4 tare da kawo ƙarshen tallafin lantarki saboda yanayin takura ta kasafin kuɗi da ƙarancin kuɗaden shiga na gwamnati, a cewar rahoton!-->…
Sai An Ba Da Cin Hanci Kafin A Karɓi Ƙudiri A Majalissa – Hon. Kamfani Auyo
Dan Majalisar Wakilai Hon Ibrahim Usman Auyo daga mazaɓar Hadejia/Auyo/Kafin Hausa a Jihar Jigawa ya yi zafafan tuhume-tuhume cikin wani bidiyo da ya yaɗu inda ya bayyana cewa wasu ƴan majalisa na karɓar kuɗi kafin su ɗauki nauyin gabatar!-->…
APC Ta Kira Alƙaliyar Kotun Da Ta Kira Ta Ƙungiyar Ta’addanci Da Jahila
Babbar jam’iyyar siyasar Najeriya, APC, ta bi sahun babbar jam’iyyar adawa, PDP wajen yin Allah wadai da hukuncin Kotun Tarayyar Kanada da ya sanya su cikin ƙungiyoyin ta’addanci, kamar yadda jaridar The PUNCH ta rawaito.
Hukuncin,!-->!-->!-->…
Libya Zata Gudanar Da Zaɓen Da Zai Iya Nuna Makomar Haɗin Kan Gabashi Da Yammacin Ƙasar
Libya na shirin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a gobe Asabar, wani abin gwaji ga demokaraɗiyya a ƙasar da ke cike da rarrabuwar kai da rashin tsaro, kamar yadda AFP ta rawaito.
Muhimman biranen gabas da suka haɗa da Benghazi, Sirte!-->!-->!-->…
DSS Sun Yi Babban Kamu, Sun Kama Wani Ƙasurgumin Shugaban Ƴan Ta’adda
Daily Trust ta tabbatar da cewa Abubakar Abba, jagoran sabuwar ƙungiyar ta’addanci mai suna Mahmuda, yana hannun Hukumar Tsaro ta DSS bayan an cafke shi a Jihar Neja.
An gano cewa wannan shugaban ta’addanci, wanda jami’an sirri suka!-->!-->!-->…
Wata Kotu Ta Bayyana APC Da PDP A Matsayin Ƙaungiyoyin Ƴan Ta’adda Sai Dai PDP Ta Musanta
PDP ta ƙaryata rahotannin cewa wata Kotun Tarayya a Kanada ta ayyana PDP da APC a matsayin ƙungiyoyin ta’addanci, inda gwamnatin tarayya ke shirin fitar da martani a yau, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.
Mamba a Kwamitin Zartarwa,!-->!-->!-->…
Dabarun Kare Kai Daga Kamuwa Da Ciwon Suga ta Hanyar Abinci (1)
Masana lafiya sun jaddada cewa sauya tsarin cin abinci zuwa mai ƙunshe da kayan gina jiki, rage nauyi da sukarin jiki, da ƙara yawan cin ganyayyaki da hatsi marar illa na iya rage haɗarin kamuwa da nau’in ciwon suga na 2 a cikin jama’a.
!-->!-->!-->…
Tashin Hankali A PDP: Shugabancin Jam’iyyar Ya Barranta Kansa Da Batun Neman Komawar Jonathan Da…
Tashin hankali ya sake kunno kai a jam’iyyar PDP yayin da ake tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na 2027, bayan labarin cewa wasu manyan ƴan jam’iyyar na ƙoƙarin mayar da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa!-->…
A Yau Alhamis Tinubu Zai Lula Ƙasashen Waje Don Gudanar Da Wasu Ayyukan Gwamnatinsa
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, zai fara ziyarar ƙasashen Japan da Brazil daga ranar Alhamis, tare da tsayawa kaɗan a Dubai, UAE, domin halartar taron TICAD9 a Yokohama, Japan daga 20 zuwa 22 ga Agusta.
An shirya taron ne da taken!-->!-->!-->…
NBA Dutse Ta Alƙawarta Inganta Ayyukan Lauyoyi Don Hanzarta Yanke Shari’a A Jigawa
Daga: Mika'il Tsoho, Dutse
Rashen ƙungiyar lauyoyi ta NBA a Dutse, Jigawa, ya alƙawarta inganta ƙa’idojin aiki da riƙon gaskiya tsakanin lauyoyi domin hanzarta shari’a a jihar.
Shugaban reshen, Mustapha M. Kashim, ya bayyana hakan!-->!-->!-->!-->!-->…
FIRS, Customs, NUPRC, NIMASA, da NNPC Zasu Fuskanci Cikakken Bincike Kan Hada-Hadar Kuɗaɗensu
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya umarci a gudanar da cikakken bincike kan dukkan cire kuɗaɗe da tsarin riƙe kudade da hukumomin tara kuɗaɗe ke yi, ciki har da FIRS, Customs, NUPRC, NIMASA, da NNPC.
Wannan mataki na nufin ƙara adana!-->!-->!-->…
Ƙananan Yara Na Fuskantar Gargaɗin Ƴan Sanda A Kano Saboda Tuƙa Adaidaita Sahu
Rundunar Ƴan Sanda a Jihar Kano ta yi kira mai ƙarfi ga masu keke Napep, musamman ƙananan yara, da kuma direbobi masu karya dokar fitilun kan hanya.
Kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce ana samun “tuƙin ganganci” daga!-->!-->!-->…
Jihohi Da Yankunan Da Sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnatin Tarayya Da Za A Naɗa Zasu Fito
Gwamnatin Tarayya ta fara aikin naɗa sabbin manyan sakatarori biyar, uku daga cikinsu za su jagoranci sababbin ma’aikatun da aka samar.
Wata wasiƙa daga Ofishin Shugaban Ma’aikata ta bayyana cewa wannan dama ce ga manyan daraktoci da ke!-->!-->!-->…
JAMB Zata Hana Wasu Manyan Makarantu Ɗaukar Sabbin Ɗalibai
Hukumar JAMB ta yi gargaɗin cewa ba za ta amince da ɗaukar ɗalibai na shekarar karatu ta 2024 da 2025 ba ga kowace makaranta da ta ƙi tura jerin sunayen sabbin ɗaliban da ta ɗauka.
Wannan matakin, wanda ya samo asali daga umarnin!-->!-->!-->…