Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
Ƴanbindiga Sun Kashe Sojoji 13 Tare Da Harbo Jirgin Yaƙi A Jihar Neja
Ƴanbindiga sun mamaye mazaɓar Chukuba da ke Ƙaramar Hukumar Shiroro ta Jihar Neja, yayin da suka harbo jirgin yaƙi na sojoji tare da kashe matuƙinsa.
Shugaban Ƙungiyar Matasa ta Shiroro, Sani Koki wanda yai magana da ƴanjaridu ta waya a!-->!-->!-->…
Masu HND Zasu Mallaki Shaidar Digiri A Shekara 1 A Sabon Shirin Gwamnati
Hukumar Kula da Ilimin Fasaha ta Ƙasa, NBTE, ta ƙaddamar da shirin yin karatu ta yanar gizo ga masu shaidar Babbar Diploma ta Ƙasa, HND, domin su mallaki shaidar kammala digiri a shekara ɗaya.
NBTE ta bayyana cewar, karatun na shekara!-->!-->!-->…
Masu Juyin Mulkin Nijar Zasu Yankewa Bazoum Hukuncin Cin Amanar Ƙasa
A ranar Lahadin da ta gabata ne da daddare, gwamnatin mulkin sojin Nijar ta yi iƙirarin yankewa tsohon shugaban ƙasar da ta tunɓukar, Mohammed Bazoum hukuncin cin amanar ƙasa.
Sojojin sun kuma kushe hukuncin shugabannin ƙasashen Afirka!-->!-->!-->…
Kwanannan Naira Zata Farfaɗo, Masu Dala Zasu Tafka Asara – CBN
Akwai ƙwararan alamu da ke nuni da cewar, Babban Bankin Najeriya, CBN, ya shirya domin ɗaukar matakan farfaɗo da darajar naira a ƴan kwanaki masu zuwa kaɗan.
Wannan ci gaba dai idan ya tabbata, ana sa ran zai jawo faɗuwar farashin dala!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Jirgin Sojan Saman Najeriya Ya Yi Hatsari A Jihar Neja
Wani jirgin saman sojoji mallakin Rundunar Sojan Saman Najeriya, NAF, ya yi hatsari.
Jirgin dai ya tashi ne daga Kaduna yana kan hanyarsa ta zuwa Minna, babban birnin Jihar Neja lokacin da hatsarin ya faru.
Da yake tabbatar da!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: NLC Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Matuƙar Aka Ƙara Kuɗin Mai
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ta yi barazanar tsunduma yajin aikin sai-baba-ta-gani a duk faɗin Najeriya matuƙar aka ƙara kuɗin man fetur daga naira 617 da ake siyarwa a yanzu.
Ƙungiyar ta bayyana yunƙurin ƙarin da take ji ana yi a matsayin!-->!-->!-->…
Mazaɓun Sanatoci 6 Da Ba Su Taɓa Yin Gwamna Ba Tun 1999
Binciken da DAILY TRUST ta yi ya nuna cewar akwai aƙalla mazaɓun sanatoci guda 6 a Arewacin Najeriya da ba su taɓa fitar da gwamna a jihohinsu ba tun dawowar mulkin demokaraɗiyya a shekarar 1999.
Mazaɓun sune, Mazaɓar Benue ta Kudu,!-->!-->!-->…
BUK Ta Samarwa Ɗalibanta Aikin Da Zasu Na Samun Naira 15,000 Duk Wata
Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK, Farfesa Sagir Adamu Abbas ya bayyana cewa, jami’ar ta ɓullo da tsarin samar da aikin yi ga ɗalibai.
Farfesa Sagir ya ce, jami’ar ta ɗauki ɗalibai wani aiki da zasu na yi mata ana biyansu naira!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Soke Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Gwamnatin Jihar Kano ta soke lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu da ke faɗin jihar.
Gwamnatin ta ɗauki wannan mataki ne a ranar Asabar da ta gabata, a lokacin zaman tattaunawa tsakaninta da masu makarantu masu zaman kansu a jihar.!-->!-->!-->…
Kwanannan Za A Koma Siyar Da Litar Fetur Naira 720 Saboda Faɗuwar Darajar Naira
Masu siyar da mai sun nuna cewar farshin man fetur zai tashi daga yanda yake a yanzu ya koma tsakanin naira 680 zuwa 720 a kwanaki masu zuwa matuƙar aka ci gaba da canja dala a kan naira 910 zuwa 950 a guraren canjin kuɗaɗe.
Su kuma!-->!-->!-->…
RANAR MATASA: Ka Yunƙura Ka Fi Ƙarfin Masu Bautar Da Kai Ya Kai Matashi
Daga: Comrade Musa Isma’il Birnin Kudu
Ni bana murna da ranar matasa don ba mu san kanmu ba har yanzu, mun biyewa kwaɗayi, maula, tumasanci da shirmen azzaluman ƴan siyasar da rayuwarsu ta kusan ƙarewa suna juya mana tunani suna ruguza!-->!-->!-->…
Damagun Na Fuskantar Matuƙar Matsi Kan Ya Kira Taron Shugabannin PDP Na Ƙasa
Mai Riƙon Muƙamin Shugabancin Jam’iyyar PDP, Umar Damagun, na fuskantar matsi kan ya kira taron Shugabannin Jam’iyyar na Ƙasa.
Tun bayan naɗinsa a matsayin mai riƙon shugabancin jam’iyyar a watan Maris na wannan shekarar, Damagun bai!-->!-->!-->…
Ma’aikatan NBAIS Na Zanga-Zanga Kan Rashin Biyansu Albashin Watanni 17
Sama da ma’aikata 700 ne na Hukumar Kula da Ilimin Arabiya da Addinin Musulunci, NBAIS, suka koka kan rashin biyansu alabashin watanni 17 da suke bin gwamnati.
Ma’aikatan sun kuma bayyana cewa, sun cika dukkan wasu ƙa’idoji na yin!-->!-->!-->…
Gwamnatina Zata Magance Matsalar Tsaro A Najeriya – Shugaba Tinubu
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce, gwamnatinsa zata tanadi abubuwan da ake buƙata domin ƙara ƙarfin jami’an tsaro da samar musu da ƙarin walwala a sabon ƙudirinta na magance matsalar tsaro da sauran abubuwan da ke da alaƙa da shi a!-->…
Masallata 8 Ne Suka Rasu, 25 Suka Sami Raunuka A Dalilin Rushewar Babban Masallacin Zaria
A ƙalla masallata takwas ne suka rasu, yayinda 25 suka ssamu raunuka a dalilin rugujewar wani sashi na Babban Masallacin Zaria mai shekaru 150 da ginawa.
Wannan ibtila’i dai ya faru ne a jiya Juma’a lokacin sallar La’asar a garin na!-->!-->!-->…
Yadda Amurka Ke Ƙwace Albarkatun Ƙasa Da Sunan Yaƙi Da Ta’addanci
An kara ba da rahoton yadda Amurka ta saci albarkatun Syria. An ce, a farkon wannan watan da muke ciki, sojojin Amurka da ke Syria sun yi jigilar tarin bawon alkama da suka sata daga arewa maso gabashin Syria zuwa sansaninsu da ke arewacin!-->…
LAFIYA: Alamun Farko Na Gane Barazanar Kamuwa Da Ciwon Bugun Zuciya
Gane alamun farko na kamuwa da ciwon bugun zuciya zai iya sa wa a ceci rai. Sai dai kuma alamun kamuwa da ciwon sun banbanta. Waɗansu mutanen suna samun ƙananun alamu ne, wasu kuma manyan alamu, wasu kuma ma babu wata alama da zata bayyana!-->…
An Yi Wa Wata Ma’aikaciyar Jiyya Kisan Gilla Ta Hanyar Cire Mata Mahaifa
Wani abun tashin hankali ya ruɗa mutane jiya a birnin Ibadan, bayan da aka tsinci gawar wata matashiyar ma’aikaciyar jiyya mai suna Omoniyi Boluwatife.
Masu aikata aika-aikar, waɗanda har yanzu ba a kai ga gane su ba, sun yi wa Omoniyi!-->!-->!-->…
ƊAUKAR MA’AIKATA: Access Bank Na Ɗaukar Sabbin Ma’aikata
Sanannen bankin nan da ke da rassa a dukkan faɗin Najeriya, Access Bank na ɗaukar sabbin ma’aikata.
A wanna karon, bankin na buƙatar waɗanda suka kammala karatun digiri da a ƙalla matsayin 2:1 ga masu neman aikin Entry Level Trainee!-->!-->!-->…
Rasha Ta Gargaɗi Ecowas Kan Tura Sojoji Nijar
Ƙasar Rasha ta gargaɗi ƙungiyar Ecowas game da ɗaukar matakin soji da ta ce za ta yi kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.
Tana mai cewa matakin ka iya haifar da rikicin da zai daɗe ba a ga ƙarshensa ba.
Cikin wata sanarwa da!-->!-->!-->!-->!-->…