Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
ƊAUKAR MA’AIKATA: Kamfanin CCECC Na Ɗaukar Ma’aikata
Kamfanin ƴan asalin ƙasar China wanda ke aiyukan gine-gine a Najeriya, China Civil Engineering Construction Corporation (CCECC) na ɗaukar sabbin injiniyoyi.
Kamfanin CCECC dai ya fi yin fice wajen gina titin jirgin ƙasa da gadoji da!-->!-->!-->…
El-Rufai Ya Haƙura Da Muƙamin Minista, Ya Tura Sunan Madadinsa
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya janye daga buƙatar zama ɗaya daga cikin ministocin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, kamar yanda jaridar PREMIUM TIMES ta gano.
Wata majiya daga Fadar Shugaban Ƙasa ta ce, El-Rufai ya!-->!-->!-->…
Wasu Sanatocin Sun Samu Naira Miliyan Biyu Ta Shiga Hutunsu – Sanata Ningi
Sanata Abdul Ningi mai wakiltar Mazaɓar Sanata ta Bauchi ta Tsakiya ya ce, wasu ƴan majalissar sun samu naira miliyan biyu a matsayin kuɗin alawus na hutunsu, duk da dai shi bai samu nasa ba.
A wani yanayi da sanatocin ba su so ba,!-->!-->!-->…
Likitoci Sun Janye Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani Da Suka Yi
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya, NARD, ta janye yajin aikin sai baba ta gani da take yi a duk faɗin ƙasa, inda likitocin suka dawo aiki a yau Asabar.
Shugaban Ƙungiyar na Ƙasa, Innocent Orji ne ya tabbatar da hakan a!-->!-->!-->…
Naɗin Ministoci 5 Kacal Daga Kudu Maso Gabas Rashin Adalci Ne – Ƙungiyar Inyamurai
Ƙungiyar Al’ummar Inyamurai (Igbo) ta Ohanaeze Ndigbo ta koka kan naɗin iya ministoci biyar daga yankin Kudu Maso Gabas da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi.
Shugaban Ohanaeze, Emmanuel Iwuanyanwu ya ce, bai wa yankin Kudu Maso!-->!-->!-->…
ƊAUKAR MA’AIKATA: New Incentives Na Neman Ma’aikata Daga Jihohin Jigawa, Katsina Da Zamfara
Ƙungiyar nan ta ƙasa-ƙasa da ke aiyukan ƙarfafar ci gaban harkokin lafiya, na neman ma’aikatan da zata tura domin tattara bayanai da lura da al’amuran aiyukanta, Field Officers, a jihohin Jigawa, Katsina da kuma Zamfara.
Field Officers!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Zamu Kashe Bazoum Matuƙar Aka Kawo Mana Hari – Sojojin Nijar
Rayuwar hanɓararren Shugaban Ƙasar Nijar, Mohammed Bazoum na cikin hatsari saboda barazanar da waɗanda suka hamɓarar da shi kuma suke riƙe da shi suka yi, ta cewar zasu kashe shi matuƙar ECOWAS tai ƙoƙarin tura sojoji don su dawo da!-->…
Kebbi Ta Amince Da Kashewa Ciyamomi Naira Miliyan 675 A Matsayin Alawus Na Kayan Gida
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris ya amince da fitar da kuɗi kimanin naira miliyan 675 domin bayar wa ga shugabannin ƙananan hukumomi 21 da aka zaɓa a jihar.
Babban Sakataren Yaɗa Labarai na gwamnan, Alhaji Ahmed Idris ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Wadda Ta Fi Kowa Cin JAMB Ta Samu A Guda 8 Da B Guda 1 A WAEC
Kamsiyochukwu Nkechinyere Umeh, wadda ta samu yabo a duk faɗin Najeriya saboda samun maki 360 a jarabawar JAMB ta shekarar 2023, ta ƙara samun wani abun yabon, inda a jarabawar WAEC da ta fito kwanannan ta samu matsayin A guda 8 da!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: ECOWAS Ta Bayar Da Umarni Sojoji Su Yaƙi Masu Juyin Mulkin Nijar
Ƙungiyar Ci Gaban Tattalin Arziƙin Africa ta Yamma, ECOWAS, ta bayar da umarni ga sojojinta da ke jiran umarni da su farmaki masu juyin mulki a Nijar domin dawo da amfani da kundin tsarin mulkin ƙasar.
Jagoran ECOWAS, Omar Alieu Touray!-->!-->!-->…
Kotun Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Ɗan Majalissar Wakilai Kan Takardar Bogi
Kotun Saurararon Ƙararrakin Zaɓen Majalissun Tarayya da Majalissun Jiha a Kano, ta soke zaɓen da aka yi wa ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar Tarauni, Mukhtar Yarima ɗan jam’iyyar NNPP kan amfani da takardun bogi.
Mukhtar Yarima dai!-->!-->!-->…
‘Dole Ne Mu Yi Amfani Da Tattaunawa’ – Bola Tinubu A Buɗe Taron ECOWAS Na 2 Kan Juyin Mulki A Nijar
Shugaban Najeriya, kuma Shugaban Ƙungiyar Bunƙasa Tattalin Arziƙin Africa ta Yamma, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da jawabin buɗe taron ECOWAS karo na biyu kan juyin mulkin da sojoji suka yi a Jamhuriyar Nijar.
A cikin jawabin nasa,!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Sun Kashe Naira Tiriliyan 3.33 A Kira Da Data A 2022
Ƴan Najeriya da sauran masu amfani da netwok a Najeriya sun kashe naira tiriliyan 3.33 a kira, saka data, tura saƙon kar ta kwana da sauran abubuwan da ake da netwok a cikin shekarar 2022, in ji Hukumar Sadarwa ta Najeriya, NCC.
Wannan!-->!-->!-->…
Ɗan Majalissar Jiha Ya Samar Da Wutar Sola A Babban Masallacin Birnin Kudu
Ɗan Majalissar Jiha mai wakiltar, Mazaɓar Birnin Kudu a Majalissar Jihar Jigawa, Muhammad Kabir Ibrahim ya samar da hasken wutar lantarki a Babban Masallacin Birnin Kudu.
Ɗan Majalissar ya samar da wutar ne ta hanyar sanya kayan samar!-->!-->!-->…
Ɗan Majalissar Wakilai Zai Raba Kayan Abinci Ga Zawara 2,000
Ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar Darazo da Ganjuwa daga Jihar Bauchi, Mansur Manu Soro ya ce, zai samar da kayan abinci kyauta ga zawara 2,000 a mazaɓarsa.
Ɗan majalissar ya bayyana hakan ne ga jaridar DAILY TRUST a jiya Laraba, a!-->!-->!-->…
Jihar Kano Na Buƙatar A Cire Jihohi 2 Daga Cikinta – Sanata Doguwa
Mataimakin Shugaban Majalissar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya tabbatarwa da masu neman Jihar Tiga da Jihar Gari daga cikin Jihar Kano cewar, Majalissar Tarayya za tai musu adalci a lokacin gyaran kundin tsarin mulki.
Sanata Barau!-->!-->!-->!-->!-->…
JUYIN MULKI: Sarki Sunusi Lamido Ya Haɗu Da Sojoji Masu Mulkin Nijar
Sarkin Kano Mai Murabus, Alhaji Muhammadu Sunusi ya haɗu da shugabannin mulkin soja na Nijar a ƙasar ta Nijar ana tsaka da matsin lamba kan a dawo da Shugaba Mohammed Bazoum.
Sarkin wanda tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN ne,!-->!-->!-->…
‘Tana Kirana Ne Kaɗai Idan Tana Buƙatar Kuɗi,’ In Ji Wanda Yai Wa Budurwarsa Kisan Gilla
Wani matashi ɗan shekara 45 mai suna Bankole Oginni, wanda ƴansanda suka kama a Jihar Ondo bisa zargin kashe tsohuwar budurwarsa, ya bayyana dalilan da suka sa ya aikata aika-aikar.
Wanda ake zargin dai ya aikata laifin ne a gidansa da!-->!-->!-->…
An Gwangwaje Sanatoci Da Kuɗaɗe Domin Su Ji Daɗin Yin Hutunsu
Shugaban Majalissar Dattawa, Godswill Akpabio ya faɗawa sanatoci cewar, Magatakardar Majalissar Tarayya zai tura musu wasu kuɗaɗe a asusunsu na banki domin su ji daɗin yin hutun da zasu shiga.
A wani bidiyo da ya zagaya yanar gizo a yau!-->!-->!-->…
Mamakon Ruwan Sama Ya Kashe Mutane 33 Tare Da Ɓatar Da 18 A Beijing
Wani mamakon ruwan saman da ba a taɓa ganin irinsa ba a Beijing ta Ƙasar China a yau Laraba, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 33 da kuma ɓatar da wasu su 18, in ji jami’an gwamnatin ƙasar.
Jami’an sun ƙara da cewar, mamakon ruwan saman!-->!-->!-->…