Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
Yawan Dogaro Da Bashi Ya Zo Ƙarshe A Najeriya – Tinubu
A jiya Talata ne a Abuja, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Tsare-tsaren Kashe Kuɗaɗe da Sake Fasalin Karɓar Haraji, inda ya ce, yawan dogaro da bashi wajen kashe kuɗaɗen gudanar da gwamnati ya zo!-->…
Bankin Duniya Ya Dakatar Da Bai Wa Uganda Bashi Saboda Dokar Hana Auren Jinsi
Bankin Duniya ya sanar da cewar zai dakatar da bai wa ƙasar Uganda sabon bashi saboda dokar hana auren jinsi da ƙasar ta samar.
Bankin da ke birnin Washington ya bayyana hakan ne a jiya Talata, inda ya ce, zai dena biyan kuɗaɗen aiwatar!-->!-->!-->…
Amurka Ta Ce In Aka Takura Mata Zata Mamayi Nijar
Ƙasar Amurka ta yi gargaɗi ga sojojin da ke mulki a Nijar da cewar, matuƙar ba a dawo da bin kundin tsarin mulkin ƙasar ba, to zata mamaye ƙasar.
Mai Riƙon Muƙamin Mataimakiyar Sakatariyar Harkokin Waje ta Amurka, Victoria Nuland ce ta!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Kammala Ɗaukar Sabbin Immigration Da Civil Defence, Ta Saki Sunayen…
Hukumar Kula da Jami’an Civil Defence, Masu Kula da Gidan Gyaran Hali, Masu Kashe Gobara da kuma Masu Kula da Shige da Fice, CDCFIB, ta saki sunayen waɗanda suka samu nasarar samun aikin Immigration, da Civil Defence.
An bayyana wannan!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Haɗu Da Okonjo Iweala A Aso Rock
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu yana ganawa da Babbar Daraktar Hukumar Kasuwanci ta Duniya, WTO, Farfesa Ngozi Okonjo Iweala a Fadar Shugaban Ƙasa, Villa da ke Abuja.
Farfesa Okonjo Iweala dai ta iso Fadar Shugaban Ƙasa ne da misalin!-->!-->!-->…
PDP Ta Ƙirƙiri Kwamiti Na Musamman Kan Zaɓen Jihohin Bayelsa, Imo Da Kogi
A daidai lokacin da zaɓen gwamnoni na ranar 11 ga watan Nuwamba wanda za a yi a jihohin Bayelsa, Imo da Kogi ke ƙara ƙuratowa, Jam’iyyar PDP ta ƙirƙiri kwamiti na musamman kan yaɗa labarai da wayar da kan jama’a kan manufofin jam’iyyar da!-->…
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 3, Sun Ƙwato Makamai A Kaduna
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta da ke 1 Division sun kashe ƴan bindiga uku tare da ƙwato makamai da sauran abubuwa a Ƙaramar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna.
A wata sanarwa da Musa Yahaya, mai riƙon Mataimakin Darakta kan Hulɗa!-->!-->!-->…
Kotu Ta Ce A Ci Gaba Da Tsare Wanda Ake Zargi Da Satar Ganda A Kano
An gurfanar da wani matashi ɗan shekara 23 mai suna Abdulwahab Yusuf a wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kano bisa zarginsa da satar fatar shanu wadda aka fi sani da ganda, wadda kuɗinta ya kai naira 8,500.
Ana tuhumar!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Jigawa Ta Samu Shugabannin Kwamitoci 2 Yayin Da Majalissar Sanatoci Ta Bayyana Sunayen…
An saki sunayen shugabannin kwamitocin dindindin na Majalissar Sanatoci jim kaɗan bayan sanatocin sun fitar da jerin sunayen ministocin Shugaba Tinubu da suka aminta da su.
Cikin jerin sunayen shugabannin kwamitocin sanatocin akwai!-->!-->!-->…
Wani Babban Ma’aikaci Ya Tona Asirin Karɓar Cin Hanci Don A Bayar Da Aikin Gwamnati
Wani tsohon ma’aikacin ofishin kula da manhajar biyan albashi ta IPPIS a Hukumar Raba Dai-dai ta Gwamnatin Tarayya, FCC, Haruna Kolo, wanda aka zarga da karɓar cin hanci kafin ya bayar da aiki, ya amsa laifinsa.
Ya amsa cewar, ya karɓi!-->!-->!-->…
Sojojin Nijar Sun Naɗa Wani Masanin Tattalin Arziƙi A Matsayin Firaminista
Kusan mako biyu da sojoji suka karɓe mulkin Jamhuriyar Nijar, masu juyin mulkin sun bayyana sunan tsohon ministan tatattalin arziƙi, Ali Mahamman Lamine Zeine a matsayin sabon firaministan ƙasar.
A jiya da daddare ne, mai magana da!-->!-->!-->…
Gwamnati Ta Janye Ƙarar Da Ta Kai Shugabannin Ƙwadago, Akwai Yiwuwar Fasa Yajin Aikin Da Za A Fara…
A jiya Litinin Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta kai Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, da Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, tana zarginsu da saɓa umarnin kotu, inda suka gudanar da zanga-zanga a ranar 2 ga watan Agusta, 2023, kan janye tallafin man!-->…
Sahihin Jerin Sunayen Ministocin Tinubu Da Sanatoci Suka Aminta Da Su
Majalissar Sanatoci ta kammala tantance mutane 45 cikin 48 da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tura mata a ƙoƙarinsa na naɗa su ministoci.
Sanatocin sun tabbatar da amincewarsu da mutane 45 ɗin ne a jiya Litinin 7 ga watan Agusta,!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Sanatoci Sun Cire Sunan El-Rufa’i Da Wasu Mutum Biyu Daga Ministocin Tinubu
Sunan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ɓatan dabo a cikin jerin sunayen ministocin da sanatoci suka tabbatar a yau Litinin.
Haka kuma a cikin sunayen ba a ga sunan Sanata Abubakar Danladi daga Jihar Taraba ba da kuma na!-->!-->!-->…
RAGE KUDIN MOTA A HADEJIA: Ya Kamata Gwamna Namadi Yai Koyi Da Tsare-Tsaren Bala T. O.
Wani mazaunin Karamar Hukumar Hadejia mai suna Ahmed Haruna wanda aka fi sani da Furya Atafi, ya bayyana shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon Abdulkadir Umar Bala TO a matsayin abin koyi ga jagorori.
Ya bayyana hakan ne a wata!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Saki Sakamakon Jarabawar 2023, Ta Riƙe Sakamakon Ɗalibai 262,803
Hukumar Shirya Jarabawa ta Afirka ta Yamma, WAEC, ta saki sakamakon jarabawar WASSCE ta ɗaliban sikandire ta shekarar 2023 a yau Litinin.
Shugaban Hukumar na Najeriya, Patrick Areghan ya ce, cikin ɗalibai miliyan 1,613,733 da suka!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Riƙe Sakamakon Jarabawar Jihohi 8
Ɗalibai daga jihohi takwas da West African Examinations Council, WAEC ke bin su bashi na aiyuka da dama ba za su sami damar karɓar sakamakon jarabawarsu ta shekarar 2023 ba.
WAEC ta bayyana haka ne ga manema labarai a yau Litinin a!-->!-->!-->…
JUYIN MULKI: Sojoji Zasu Kare Demokaraɗiyyar Najeriya Komai Matsalolinta – Shugaban Sojoji
Hafsan Hafsoshin Najeriya, Lieutenant General Taoreed Lagbaja, a jiya Asabar ya yi alƙawarin cewa, sojojin Najeriya zasu ci gaba da kare demokaraɗiyyar Najeriya komai matsalolin da take fuskanta.
Janar Lagbaja ya bayar da wannan!-->!-->!-->…
An Harbe Wani Mai Temakawa Sanata Har Lahira
Adeniyi Sanni da ke a matsayin babban mai temakawa sanatan Ogun ta Yamma, Solomon Adeola ya gamu da ajalinsa bayan harbinsa da akai lokacin yana kan hanyarsa ta zuwa gidansa da ke yankin Isheri a Jihar Lagos jiya Asabar.
A wani jawabin!-->!-->!-->…
Ɗalibai Ƴan Najeriya Da Rikicin Sudan Ya Koro Gida Na Roƙon Jami’o’in Najeriya Admission
Ɗalibai ƴan Najeriya waɗanda rikicin Sudan ya koro gida sun koka kan wahalhalun da suke sha wajen samun damar ci gaba da karatunsu a jami’o’in Najeriya.
In za a iya tunawa dai, ɗalibai 2,518 ne aka samu nasarar dawo da su gida Najeriya!-->!-->!-->…