Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
Masu Fyaɗe 5 Sun Yi Lalata Da Ƙaramar Yarinya A Jigawa, Ɗaya A Cikinsu Yana Da Ƙanjamau
Jami’an ƴansanda a Jigawa sun cafke mutane biyar da ake zargi da yin lalata da ƴar ƙaramar yarinya ƴar shekara 14, inda aka samu ɗaya a cikinsu ɗauke da ciwon ƙanjamau.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar Ƴansandan Jihar Jigawa, DSP!-->!-->!-->…
Yau Tinubu Zai Tura Sunayen Sauran Ministocinsa Ga Majalissar Dattawa
Jaridar PUNCH ta gano cewar a yau Laraba ne, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai tura sunayen sauran mutanen da yake son ya naɗa ministoci zuwa ga Majalissar Dattawa.
Wata ƙwaƙƙwarar majiya daga Majalissar Dattawa ta tabbatar da cewa,!-->!-->!-->…
Tanaden-Tanaden Tinubu Na Sauƙaƙawa Ƴan Najeriya Ba Zasu Magance Komai Ba – Ƙungiyar Ƴan Kasuwa
Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, ta bayyana cewa tanade-tanaden da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana a jawabinsa cewar ya yi domin rage raɗaɗin janye tallafin man fetur ba zasu magance komai ba.
Da yake jawabi ga manema!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Yau Zanga-Zangar Ƴan Ƙwadago Ta Fara, Ma’aikatan Ma’aikatun Mai Sun Shiga Yajin Aikin…
Zaman tattaunawa na kwanaki biyu tsakanin Gwamnatin Tarayya da ƙungiyoyin ƙwadago bai kai ga cimma komai ba har zuwa yammacin jiya Talata, yayinda Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, da Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, suka gama shiri domin fara zanga-zangar!-->…
PDP Ta Yi Allawadai Da Jawabin Tinubu Kan Halin Da Ƙasa Ke Ciki
Jam’iyyar Peoples Democratic, PDP, ta bayyana jawabin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan Halin da Ƙasa ke Ciki na ranar Litinin a matsayin wani baƙin labari da yake tunawa ƴan Najeriya irin a alƙawuran Muhammadu Buhari waɗanda ba su!-->…
EFCC Na Buƙatar Kotun Ƙoli Ta Janye Wankewar Da Aka Yi Wa Sule Lamido
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa, EFCC, ta je Kutun Ƙoli tana buƙatar kotun da ta janye hukuncin da Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Abuja ta yi ranar 25 ga watan Yuli a kan Sule Lamido, ƴanƴansa biyu da sauransu.
EFCC dai na zargin Sule!-->!-->!-->…
TANTANCE MINISTOCI: El-Rufa’i Ya Fuskanci Ƙalubale Daga Sanatan Kogi
Ɗan Majalissar Dattawa da ke wakiltar Mazaɓar Sanata ta Kogi ta Yamma, Sanata Sunday Karimi ya ƙalubalanci tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i a lokacin da sanatoci ke tantance a shi a yau Talata.
Bayan El-Rufa’i ya!-->!-->!-->…
Ba Zata Canja Zani Ba, Gwmantin Tinubu Irin Ta Buhari Ce, Ƴan Najeriya Su Shirya Karɓar Ƙaddara
Daga: Ahmed Ilallah
Da dukkan alamu fa, wahala bata ƙare ba, kuma babu ranar wucewarta a nan kusa, Ƴan Nijeriya mu shirya karɓar ƙaddara. Ita dama ƙaddara a kwai wadda Allah ya kan kawo ta domin jarrabar bayinsa, ko kuma sakayyar yin!-->!-->!-->…
TANTANCE MINISTOCI: Ministoci 14 Da Sanatoci Ke Tantancewa A Yau
Waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke son naɗawa ministoci su 14 ne cikin 28 suka je Majalissar Dattawa a yau domin a tantance su.
A makon da ya gabata ne ranar Alhamis, Shugaban Majalissar Dattawa Godswill Akpabio ya bayyana!-->!-->!-->…
Jigawa Ce Ta Ɗaya Wajen Yin Kasafin Kuɗi A Bayyane A 2022
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ƙara samun nasarar zama ta ɗaya a bincike kan yin kasafin kuɗi a bayyane a shekarar 2022.
Babban Daraktan Cibiyar Bincike kan Tattalin Arziƙin Al’umma da Samar da Ci Gaba, Tijjani Abdulkareem ne ya bayyana!-->!-->!-->…
‘Zai Iya Zamewa Yaƙi,’ Burkina Faso Da Mali Sun Goyi Bayan Sojojin Nijar Sun Kuma Gargaɗi ECOWAS
Sojojin da ke mulki a Burkina Faso da Mali sun yi gargaɗi kan yunƙurin amfani da ƙarfin soji a kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar, inda suka ce yin hakan tsokanar yaƙi ce a Afirka ta Yamma.
Gargaɗin wanda ya zo a wata sanarwar!-->!-->!-->…
JIGAWA: Gwamna Namadi Ya Cire Shugabannin Asibitin Gumel
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da hukuncin ladabtarwa ga jagororin Babban Asibitin Gumel da ke Jihar Jigawa.
Wannan na zuwa ne bayan ziyarar bazata da gwamnan ya kai Babban Asibitin a ranar Juma’ar da ta gabata, inda!-->!-->!-->…
Ka Gaggauta Ceton Miliyoyin Mutane Daga Matsananciyar Yunwa – Dattawan Arewa Ga Tinubu
Ƙungiyar Dattawan Arewa, NEF, ta buƙaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta yin hoɓɓasa wajen ceton miliyoyin ƴan Najeriya daga cikin matsananciyar yunwa da wahalar da suke ciki.
Dattawan Arewan dai sun bayar da wannan!-->!-->!-->…
A Ƙarshe Dai, Tinubu Ya Tare Villa
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Lahadin da ta gabata ya tare a ɗaya daga cikin gidajen da ke Gidan Shugaban Ƙasa, Villa, Abuja, wanda aka fi sani da Gidan Gilas (Glass House).
A baya dai, Shugaban yana zuwa ofis ne domin yin!-->!-->!-->…
Ƴan Ƙwadago Sun Kushe Jawabin Tinubu, Sun Ce Fita Zanga-Zanga Tana Nan Daram A Gobe Laraba
Ƙungiyoyin ƙwadago sun nuna rashin gamsuwarsu da gaskiyar tsare-tsaren tallafin da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya faɗa a jawabin da yai wa ƴan Najeriya kan magance matsalolin da tsare-tsaren gwamnatinsa suka jawowa ƴan ƙasa.
!-->!-->!-->…
Mutane 83 Sun Mutu, 836 Sun Kamu Yayinda Cutar Diphtheria Ta Yaɗu A Jihohi 8 Na Najeriya
Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Ƙasa, NPHCDA, ta ce, an samu mutuwar mutane 83 a Najeriya yayinda mutane 836 suka kamu da cutar diphtheria daga farkon wannan shekarar kawo yanzu.
Babban Daraktan Hukumar, Faisal Shuaib ne ya!-->!-->!-->…
TANTANCE MINISTOCI: Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Takurawa Wike Ba – Akpabio
Shugaban Majalissar Dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana dalilin da ya sa sanatocin ba su takurawa tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ba a lokacin da suka tantance shi domin a naɗa shi minista.
Akpabio ya bayyana ƙwarewar Wike a!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Jihar Lagos Ta Rage Kuɗin Hawa Mota Da Kaso 50%
A ƙoƙarinta na rage raɗaɗin janye tallafin man fetur, Gwamnatin Jihar Lagos ta rage kuɗin hawa mota a dukkan motocin haya mallakar jihar da kaso 50 cikin 100, yayinda kuma tai alƙawarin raba kayan abinci ga marassa ƙarfi a jihar.
Da!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Ce Manyan Makarantu Su Dakatar Da Ƙarin Kuɗin Makarantar Da Suka Yi
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugabannin makarantun gaba da sikandire na Gwamnatin Tarayya da su guji ƙarin kuɗaɗen makaranta da ake biya da kuma duba yiwuwar gujewa ƙarin a nan gaba don kar iyaye su fuskanci ƙarin shiga cikin!-->…
Tsohon Rijistaran NECO Ya Zama Shugaban Jami’ar Khalifa Isyaka Rabiu University
Tsohon Shugaban Hukumar Shirya Jarabawa ta Ƙasa, NECO, Farfesa Abdulrashid Garba ya zama Shugaban Jami’ar Khalifa Isyaka Rabiu University, KHAIRUN, na farko.
KHAIRUN dai na ɗaya daga cikin sabbin jami’o’i masu zaman kansu a Kano da suka!-->!-->!-->…