Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaba Tinubu Zai Yi Wa Ƴan Ƙasa Jawabi Yau
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai yi wa ƴan ƙasa jawabi yau Litinin 31 ga watan Yuli, 2023 da misalin ƙarfe 7 na dare.
Mai Magana da Yawun Shugaban Ƙasa, Dele Alake ne ya sanar da hakan a safiyar yau.
Alake ya yi kira ga gidajen!-->!-->!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Alƙalin Kotun Ƙolin Najeriya Ya Rasu
An rawaito cewa, Justice Chima Centus Nweze na Kotun Ƙolin Najeriya ya rasu a jiya Lahadi yana da shekaru 64 a duniya.
Har kawo yanzu dai Kotun Ƙolin ba ta sanar da mutuwar alƙalinba a hukumance.
In za a iya tunawa, Justice Nweze ne!-->!-->!-->!-->!-->…
Waɗanda Tinubu Zai Naɗa Ministoci Su 15 Ne Kaɗai Daga 28 Suka Gabatar Da Takardunsu
Aƙalla waɗanda za a naɗa ministoci 15 ne suka gabatar da takardunsu ga ofishin Babban Mai Temakawa Shugaban Ƙasa kan Harkokin Majalissar Dattawa, Abdullahi Gumel zuwa jiya Lahadi.
Waɗansu daga cikin waɗanda sunayensu suka fito a waɗanda!-->!-->!-->…
Yau Sabbin Ministocin Tinubu Zasu Fara Fuskantar Tantancewar Majalissar Dattawa
A yau Litinin ne Majalissar Dattawa zata fara tantance ingancin waɗanda Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ke son naɗawa ministoci.
A ranar Alhamis da ta gabata ne, Shugaban Majalissar Dattawa ya karanta sunayen mutane ashirin da takwas!-->!-->!-->…
Muna Nan Kan Bakanmu, Babu Wani Umarnin Kotu Da Ya Hana Mu Yin Zanga-Zanga – NLC
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ta faɗawa Mai Shigar da Ƙara na Gwamnatin Tarayya kuma Babban Sakataren Ma’aikatar Shari’a cewa, babu wani umarnin kotu daga Kotun Ma’aikata ta Ƙasa ko wata kotu da ya hana ma’aikata ƴan Najeriya shiga cikin!-->…
Ko Kun San Ƙarancin Bacci Kan Jawo Yawan Ƙiba?
Masu karatu, ko kuna fama da karancin barci? Wani sabon nazari ya nuna mana cewa, wadanda ba sa samun isasshen barci su kan yi teba, wanda hakan ka iya zai illanta lafiyarsu.
Wata tawagar kasa da kasa karkashin shugabancin kwalejin!-->!-->!-->…
Atiku, Gwamnoni Da Manyan PDP Sun Tattauna Kan Makomar Jam’iyyar
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, a zaɓen da ya gabat, Atiku Abubakar da wasu daga cikin gwamnonin da aka zaɓa ta jam’iyyar sun fara tuntuɓa kan makomar jam’iyyar.
Abubuwan da aka tattauna a zaman na sirri da aka gudanar a!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: ECOWAS Ta Baiwa Sojojin Nijar Mako 1 Da Su Dawo Da Bazoum Kan Mulki
Mambobin ƙungiya ECOWAS a yau, sun bayar da wa’adin kwanaki bakwai ga sojojin Nijar da su dawo da bin tsarin mulkin ƙasar da kuma maido da Shugaban Ƙasar Muhammad Bazoum kan karagar mulki.
Wannan umarni na shugabannin ƙasashen Afirka ta!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Gwamna Fintiri Ya Sanya Dokar Hana Fita A Jihar Adamawa
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya ayyana dokar hana fita ta tsawon awanni 24 a jihar, biyo bayan hare-haren da ƴanbindiga suke kaiwa mutane a babban birnin jihar, Yola.
Gwamnan ya bayyana cewar, dokar ta fara aiki nan take!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Kashe Babban Malami, Manoma 5, Sun Yi Garkuwa Da Mutum 40 A Kaduna
Wasu ƴanbindiga sun kashe manoma aƙalla shida ciki har da Mataimakin Shugaban Ƙungiyar Izala, Malam Yakubu Bugai a Ƙaramar Hukumar Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna.
Haka kuma, an rawaito cewa, ƴanbindigar sun kuma yi garkuwa da mutane!-->!-->!-->…
Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano Ta Kama Mutane 8 Da Zargin Karkatar Da Naira Biliyan 4
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafen Al’umma da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta tabbatar da cewar, ta kama mutane takwas da ake zargi da karkatar da kuɗaɗen da yawansu ya kai naira biliyan huɗu na Kamfanin Samar da Kayan Noma na!-->…
Ƙungiyar WAMY Zata Gina Jami’ar Musulunci A Jigawa
Ƙungiyar Taron Matasa Musulmi ta Duniya, WAMY, ta yi alƙawarin gina gagarumar jami’ar Musulunci a Jihar Jigawa.
Wannan ƙudiri na WAMY ya bayyana ne lokacin Gwamnan Jigawa, Malam Umar Namadi ya ziyarci ofishin ƙungiyar da ke Kano a jiya!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Miliyan 14.3 Ne Ke Ta’ammuli Da Miyagun Ƙawayoyi – NDLEA
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA ta ce, akwai aƙalla ƴan Najeriya miliyan 14 da dubu 300 da ke ta’ammuli da miyagun ƙwayoyi.
Kwamandar Hukumar ta Jihar Ogun, Ibiba Odili ce ta bayyana hakan lokacin ƙaddamar da!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Ƙaramar Hukumar Haɗejia Ta Ragewa Matafiya Kuɗin Hawa Mota
A yayin da ake tsaka da kokawa kan tsadar sufuri a faɗin Najeriya, Ƙungiyar Direbobin Motocin Haya ta NURTW, reshen Ƙaramar Hukumar Haɗejia dake Jihar Jigawa, ta sanar da ragin kuɗin motar layukan Kano da Gumel.
Shugaban Kungiyar Alhaji!-->!-->!-->…
Yiaga Africa Ta Yi Kira Da A Dena Amfani Da Katin Zaɓe, PVC, A Koma Amfani Da Katin Ɗan Ƙasa, Katin…
Ƙungiyar Yiaga Africa ta ke rajin bunƙasa demokaraɗiyya, ƴancin ɗan’adam da damawa da al’umma, ta yi kira da a soke amfani da katin zaɓe, PVC a matsayin hanya ɗaya tilo ta samun damar kaɗa ƙuri’a a zaɓukan Najeriya.
Shugaban Gudanarwa!-->!-->!-->…
Ba Da Sani Na Na Ciri Kuɗi Har Sau 5 A Katin Kostoma Ba – Wani Ma’aikacin Banki
Wani tsohon ma’aikacin banki mai suna, Uchenna Emmanuel ya amsa laifin cewar ya yi amfani da katin kostoma wajen cirar kuɗi har sau biyar.
Wanda ake zargin, wanda tsohon mai biyan kuɗi a banki ne, ya amsa laifin nasa ne jiya Juma’a!-->!-->!-->…
An Damƙe Mai Yin Takin Zamanin Bogi, Yana Sawa A Buhun Takin Zamanin Gaske
Hukumar Kula da Ingancin Kayayyaki ta Najeriya, SON, a Jihar Bauchi ta ce, jami’anta sun damƙe wani mai sarrafa takin zamanin bogi a garin Chinade da ke Ƙaramar Hukumar Katagum ta jihar.
Hukumar ta kuma ce, ta samu nasarar ƙwace aƙalla!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohin Borno, Adamawa Da Yobe Sun Sauƙaƙawa Ma’aikata, Manoma Da Ɗalibai Kuɗin Hawa…
Gwamnatocin jihohin Borno, Adamawa da Yobe sun fara ɗaukar matakan rage raɗaɗin tsadar kuɗin mota da ya samo asali daga janye tallafin mai da Gwamnatin Tarayya ta yi.
Kamfanin Dillanci Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa,!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da A Ɗebi Sabbin Malaman Makaranta A Jiharsa
Gwamnan Jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya amince da a ɗebi malaman firamare, ƙananan ma’aikatan ofis da masu gadi a ƙananan hukumomi 22 na jihar.
Shugaban Ƙungiyar Ƙananan Hukumomi ta Najeriya, ALGON reshen Jihar Delta, Victor Ebonka!-->!-->!-->…
Za A Iya Gyara Rayuwa A Ci Ribarta Ta Hanyar Lura Da Abubuwa Biyar
Daga: Aliyu M Ahmad
Idan kana karanta rubutun nan, ɗauko biro da takarda, ko ka buɗe 'WPS' ko wani 'word processor app', ko 'notepad' na wayarka:
1. Ka tracking na routines dinka, daga asuba zuwa dare lokacin da kake shirin bacci, me!-->!-->!-->!-->!-->…