Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
Ƴan Najeriya Miliyan 19 Ne Ke Fama Da Ciwon Hanta
Shugaban Shirin Kula da Cututtukan AIDS da STDs na Ƙasa, Dr. Adebobola Bashorun ya ce, a ƙalla mutane miliyan 19 ne ke fama da ciwon hanta a Najeriya.
Ya bayyana hakan ne jiya Juma’a a Abuja lokacin da yake jawabi ga mahalarta taron da!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Lafiya Zasu Shiga Yajin Aikin Da NLC Ta Shirya Shiga Ranar Laraba
Ma’aikatan lafiya ƙarƙashin Haɗakar Ƙungiyoyin Ma’aikatan Lafiya, JOHESU, da Ƙungiyar Ma’aikatn Jiyya da Ungozoma ta Ƙasa sun ce zasu shiga yajin aikin da Ƙungiyar Ƙwadago, NLC ta shirya shiga a ranar Laraba, 2 ga watan Agusta mai zuwa.
!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Haɗe, Raba, Ruguje Da Ƙirƙirar Wasu Ma’aikatun A Gwamnatin Tarayya
Biyo bayan gabatar da rukuni na farko na waɗanda shugaban ƙasa ke son naɗawa ministoci, alamu sun nuna cewa, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai sake fasalin wasu ma’aikatun Gwamnatin Tarayya ta hanyar haɗe wasu, ƙirƙirar wasu da!-->…
Dangi 5 Mafiya Kuɗi A Duniya
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Tattalin arziƙi da mallakar dukiya a duniya na fuskantar matsaloli a ƴan shekarun nan saboda lalacewar tattalin arziƙin duniya. Masu arziƙi da dama sun yi asara, wasu ma sun karye. Mallakar dukiya a!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Kashe Ƴanta’adda 59, Sun Kama 88
Rundunar Sojojin Najeriya ta tabbatar da kashe aƙalla ƴanta’adda 59 tare da kama wasu 88, sannan kuma sojojin sun samu nasarar kama masu garkuwa da mutane 10 da adadi mai yawa na masu satar ɗanyen mai.
Mai Magana da Yawan Rundunar!-->!-->!-->…
Cikakken Bayani Kan Sabon Shugaban Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani
A wuni na biyu bayan sojoji sun bayyana cewa sun kifar da gwamnatin shugaba Mohamed Bazoum, Janar Abdourahmane Tchiani (wanda ake kira Omar Tchiani) ya bayyana a kafar talabijin inda ya yi wa al'umma jawabi.
Ta tabbata cewa shi ne sabon!-->!-->!-->…
Wani Mutum Ya Mutu Yayinda Yake Gujewa Kare
Wani mutum da aka bayyana sunansa da Mohammed Faworaja ya gamu da ajalinsa a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara a lokacin da yake gujewa kare.
Jaridar PUNCH ta rawaito cewa, lamarin ya faru ne a kusa Asa Dam da ke yankin Warah-Osin a!-->!-->!-->…
Ɗan Majalissar Jigawa Mai Wakiltar Birnin Kudu Zai Nemawa Matasa Guraben Karatu
Ɗan Majalissar Jihar Jigawa mai wakilatar Mazaɓar Birnin Kudu, Muhammad Kabir Ibrahim ya yi alƙawarin nemawa matasan mazaɓarsa guraben karatu a Kwalejin Horar da Malamai ta Jihar Jigawa da ke Gumel.
Ɗan Majalissar ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Ƴanmata Da Zawarawa 23 A Zamfara
Wasu ƴanbindiga da ake zargin ƴan ta’adda ne sun yi garkuwa da mata ashirin da uku a garin Damaga na Ƙaramar Hukumar Maradun a Jihar Zamfara.
Wani mazaunin yankin, Malam Ahmed Mohammed ne ya bayyana hakan a tattaunawarsa da DAILY POST!-->!-->!-->…
El-Rufa’i Zai Haɗa Faɗa Tsakanin Tinubu Da Shettima – Shehu Sani
Babban ɗan jam’iyyar PDP, Sanata Shehu Sani ya yi hasashen cewa, tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i zai iya jawo rigima tsakanin Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima
Da yake magana a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ce A Dinga Amfani Da Harsunan Uwa A Koyarwa
A jiya Alhamis ne wani babban jami’in Ma’aikatar Ilimi ya ce, Gwamnatin Tarayya za ta inganta amfani da harsunan uwa wajen koyarwa, musamman a a makarantun firamare da ƙaramar sikandire.
Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi, David Adejo ne!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Alawuns Na Hazard Ga Wasu Ma’aikata
Gwamnatin Tarayya ta amince da ƙarin alawuns na hazard ga ma’aikatan lafiya da ba na asibitoci ba a fadin ƙasar nan.
Gwamnatin ta bayyana hakan ne a sanarwar da ta raba mai ɗauke da kwanan watan 26 ga Yuli, 2023, wadda Shugaban Hukumar!-->!-->!-->…
Next Jigawa Ta Yi Kira Ga Gwamnatin Jihar Da Ta Ɗebi Ƙarin Ma’aikata
Ƙungiyar ci gaban al’umma ta Next Jigawa ta yi kira ga gwamnatin jihar da cire takunkumi kan ɗiban ma’aikata tare ɗiban ma’aikatan da zasu cike guraben aikin da ake da su a jihar.
Shugaban Ƙungiyar, Farfesa Haruna Usman ne ya yi kiran,!-->!-->!-->…
Ɗan El-Rufa’i Da Ƴar Ibori Sun Sami Shugabanci A Yayin Majalissar Wakilai Ta Fitar Kwamitoci
Mohammed Bello El-Rufai, ɗan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i da Erhiatake Ibori-Suenu, ƴar tsohon Gwamnan Jihar Delta, James Ibori sun sami shugabancin kwamitocin dindindin na Majalissar Wakilai a yau Thursday.
!-->!-->!-->…
GASAR ƘWALLON ƘAFA TA MATA: Zamu Nunawa Duniya Iyawarmu – Wata Ƴar Wasan Najeriya
Ƴan Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa ta Mata ta Najeriya, Super Falcons, Osinachi Ohale ta karɓi lambar girmamawa a matsayin ƴar wasa mafi ƙwazo a wasan da Najeriya ta buga da Australia ranar Alhamis, wanda Najeriya tai nasara da ci 3 da 2.
Ƴar!-->!-->!-->…
BAIWA MATA TALLAFI A JIGAWA: Da Muguwar Rawa Gwamma Ƙin Tashi, Shawara ga Gwamna Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Kamar yanda labari ya bayyana a zaman Majalissar Zartarwar Jihar Jigawa na farko, a kwai sanarwar ƙudurin wannan gwamnati na bayar da tallafi ga mata dubu daya (1000) don rage raɗaɗin talauci da matsin rayuwar da!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Yi Watsi Da Buƙatar DSS Na Ci Gaba Da Tsare Emefiele
Babbar Kotu da ke Abuja ta yi watsi da buƙatar Hukumar Tsaro da Farin Kaya, DSS, ta ƙarin kwanaki 14 tana tsare da dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele.
DSS dai ta gabatar da buƙatarta ga kotun ne a jiya Laraba,!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Miƙawa Sanatoci Sunayen Ministoci, Sunan Badaru Ne Daga Jigawa
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya tabbatar da cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutane 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.
Cikin sunayen akwai Badaru Abubakar daga Jigawa,!-->!-->!-->…
Ƙara Kuɗin Makaranta; Anya Kuwa Ba A Tsokano Wata Fitinar Ba?
Daga: Hafsat Abubakar Sadiq
A baya bayan nan, ƙarin kuɗin makaranta da aka samu musamman ga ɗaliban wasu Jami’oin Tarayya ya bar baya da ƙura.
Wannan mataki da aka ɗauka, ba kaɗai ɗalibai ya shafa ba, har ma da uwa-uba iyaye. A!-->!-->!-->!-->!-->…
Dalilina Na Siyar Da Litar Mai Naira 580 A Gidan Maina – Ahmed Musa
Shugaban Ƴan Wasan Najeriya, Ahmed Musa ya bayyana cewa, ya rage farashin fetur ne a gidan mansa MYCA-7 da ke Kano domin ya temaka wajen rage raɗaɗin da ƴan Najeriya ke sha saboda janye tallafin man fetur.
Ahmed Musa dai ya sanar da!-->!-->!-->…