Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Mafi Shahara
Isra’ila Ta Yi Luguden Wuta A Syria
Isra'ila ta ce jiragen yaƙinta sun kai hari kan makaman atilari da makamai masu linzamin da sojin Syria suka harbo.
BBC ta rawaito cewa, tun da fari, kafar yaɗa labaran Syria ta ce an ji ƙarar fashewar wani abu a kusa da birnin!-->!-->!-->…
Hukumar Alhazai Ta Sanar Da Kudin Hajji Da Ranar Rufe Rijistar Alhazai A Bana
Hukumar Kula da Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta sanar da kudin zuwa hajjin bana ga maniyyata zuwa aikin hajjin shekarar 2023.
Da yake sanar da manema labarai a yau Juma’a a Abuja, Shugaban NAHCON, Zikrullah Hassan, ya ce, kudin hajjin!-->!-->!-->…
NDLEA Ta Kara Wa’adin Daukar Sabbin Ma’aikatan Da Take Yi
Shugaban Hukumar Hana Sha da Fatucin Miyagun Kwayoyi, NDLEA, Buba Marwa, ya amince da kara wa’adin sati guda kafin a rufe shafin daukar sabbin ma’aikata na hukumar.
Buba Marwa ya bayyana hakan ne a sanarwar da Daraktan Yada Labarai da!-->!-->!-->…
Fararen Hula 755 Ne Suka Mutu Wasu 1321 Suka Samu Raunuka Sakamakon Tashin Bamabamai A Najeriya
Sashen dake kula da iyakance barazanar dake tattare da bamabamai da sauran abubuwan fashewa na Majalissar Dinkin Duniya UNMAS ya tabbatar jiya laraba 5 ga wata cewa, adadin mutane 755 ne suka mutu yayin da wasu 1321 kuma suka samu raunuka!-->…
Rabon Da Najeriya Ta Tsinci Kai A Rarrabuwar Kai Kamar Na Yanzu Tun Yakin Basasa
Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II ya yi gargaɗi cewa Najeriya ta fi fama da rarrabuwar kai saboda ƙabilanci da bambancin addini tun bayan yaƙin Biafra fiye da shekara 50 da ta wuce.
Da yake jawabi a wani taro a Legas, Muhammadu!-->!-->!-->…
Cikakken Jerin Sunayen Manyan Masu Kudi 25 A Duniya Na 2023
Mujallar Kasar Amurka ta Kasuwanci, Forbes ta fitar da sunayen manyan masu kudi 25 na duniya na bana.
Bernard Arnault ne ya zo daya a bana, yayin da mamallakin Twitter, Elon Musk ya zo na biyu.
Mujallar ta kuma bayyana Elon Musk a!-->!-->!-->!-->!-->…
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Tinubu, Ya Hana Makusantansa Amfani Da Waya Don Kar Su Tona Asirin…
Shugaban Kasa mai Jiran Gado a Najeriya na Jam’iyyar APC, ya hana mataimakansa da masu kai masa ziyara amfani da wayoyin da ba a amince da su ba a Kasar France don gudun kar a tona asirin karfin jinyar da yake ciki in ji SaharaRepoters.
!-->!-->!-->…
‘Yan Acaba Sun Kashe Dansanda A Lagos
Akwai rashin zaman lafiya a kan titin Apapa-Oshodi biyo bayan zargin kisan dansanda da wasu ‘yan acaba da aka fi sani da okada riders suka yi.
An rawaito cewa, akalla bindigu uku mallakin dansandan ake zargin an an kwace.
DAILY TRUST!-->!-->!-->!-->!-->…
Matar Gwamna Ta Farko A Jihar Kano, Ladi Bako Ta Rasu
Ladi Bako, Matar gwamnan Jihar Kano na Farko, Audu Bako ta rasu tana da shekaru 93 a duniya.
‘Yarta Zainab Bako ce ta tabbatar da rasuwar mahaifiyartata ga DAILY NIGERIAN a yau Laraba, inda ta ce tsohuwa mai ran karfen ta rasu a!-->!-->!-->…
Yaro Dan Shekara 17 Ya Lalata Kananan Yara Biyu A Kano – ‘Yansanda
Wani yaro dan shekara goma sha-bakwai ya shiga hannun ‘yansanda a Jihar Kano bayan an zarge shi da lalata kananan yara biyu.
Kwamishinan ‘Yansanda na Jihar Kano, Mamman Dauda ne ya tabbatar da kama yaron a tattaunawar da yai da Kamfanin!-->!-->!-->…
Hauhawar Farashi Ta Mayar Da Karin Albashi Marar Amfani Da Sama Da Kaso 40 Cikin 100
Hauhawar farashi a Najeriya ta mayar da mafi karancin albashi na naira 30,000 a wata a matsayin marar amfani da kaso sama 40 cikin 100 tun daga shekarar 2019 in ji rahoton Afrinvest (West Africa) Limited, kamfanin da ke bayar da shawarwari!-->…
Mutane 3 Sun Mutu, 13 Sun Jikkata A Yayinda Bus Ta Kama Da Wuta A Kano
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce, fasinjoji mata uku ne suka rasa rayukansu yayinda fasinjoji 13 suka sami raunuka lokacin da wata motar bus ta haya ta kama da wuta a jiya Talata.
Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar, Alhaji!-->!-->!-->…
Cikakken Jerin Sunayen Apps Na Bayar Da Bashi Da Gwamnati Ta Amince Da Su
Manhajojin internet na bayar da bashi ga ‘yan Najeriya 173 ne Gwamnatin Tarayya ta amince da su ta hanun Hukumar Kula da Gasesseniya da Kare Hakkin Mai Saye ta Gwamnatin Tarayya, FCCPC.
TASKAR YANCI ta rawaito cewa cikin apps 173, guda!-->!-->!-->…
An Samu Masu Dauke Da Kwalara Su 447 A Jihohi 6 Na Najeriya – NCDC
Hukumar Kare Yaduwar Cututtuka Ta Najeriya, NCDC, ta ce, cikin mako biyar kacal, jihohi 6 na Najeriya sun sanar da samun masu dauke da cutar kwalara har mutane 447.
Jihohin sun hada da Cross River mai mutane 397, Zamfara mai mutane 25,!-->!-->!-->…
In Ba Don Nasarorin Da Na Samu A Baya Ba, Da Tuni Liverpool Ta Kore Ni – Klopp
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Liverpool Jurgen Klopp ya bayyana cewa ya na rike da aikinsa ne kawai saboda nasarorin da ya kai Club din ga samu a baya amma ba saboda halin da kungiyar ke ciki a wannan kaka ba.
Jurgen Klopp dan!-->!-->!-->…
Kudin Masaukai Ya Yi Tashin Gwauron Zabi A Makkah
An samu ƙarin farashin ɗakunan otal-otal da ke Makkah a watan Ramadan na bana.
Shi ne farashi mafi tsada cikin shekara uku, inda ya kai kashi 80 cikin 100 kamar yadda yake a ƙididdigar da hukumar kula da aikin hajj da umrah ta Makkah ta!-->!-->!-->…
Mambobin OPEC Sun Sanar Da Kudirin Su Na Kara Rage Yawan Danyen Mai Da Suke Hakowa
Masarautar Saudiyya da sauran kasashe masu fitar da danyen mai zuwa kasuwannin duniya ko OPEC+, sun sanar da kudurinsu na kara rage danyen mai da suke fitarwa, da kusan ganga miliyan 1.16 a ko wace rana, matakin da masharhanta ke cewa zai!-->…
Kalaman Peter Obi Na Neman Gudunmawar Kiristoci A Zabe Na Ci Gaba Jawo Cece-Kuce
A Najeriya, cacar-baki ta kaure tsakanin 'ya'yan jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar da na jam'iyyar Labour mai adawa.
Lamarin na zuwa ne, tun bayan jin wata tattaunawar wayar salula tsakanin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour,!-->!-->!-->…
Tinubu Ne Ke Da Wuka Da Nama Kan Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya
Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ne aka bar wa wuƙa da nama don ya yanke shawara game da lokacin cire tallafin man fetur a ƙasar.
Mai magana da yawun shugaban ƙasar mai jiran gado, Abdul'aziz Abdul'aziz ne ya tabbatar da!-->!-->!-->…
Jam’iyyar APC Ta Kori Mataimakin Shugaban Majalissar Dattawa
Jam’iyyar All Progressives Congress, APC, reshen Jihar Delta ta kori Mataimakin Shugaban Majalissar Dattawa, Ovie Omo-Agege, daga kasancewa dan jam’iyyar saboda zargin aikata zagon kasa ga jam’iyya da sauran laifuka da ba a bayyana ba.
!-->!-->!-->…