Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Ra’ayoyi
Sharhi da ra’ayoyi kan manyan batutuwa: siyasa, tattalin arziki, wasanni da al’adu. Muryoyin masu karatu da masana na da muhimmanci a nan. Dabaru, nazari da takaitawa cikin Hausa.
Naira 48,000 Ko Naira 615,000 Cinikin Albashi Tsakanin Mai Mugun Tayi Da Mai Mugun Farashi
Daga: Ahmed Ilallah
Shin ya.za a kira wannan ciniki tsakaninn Kungiyar Kwadago da Gwamnatin Tarayya?
Shin Gwamnati zata iya biyan N615,000 ko Yan Kwadago zasu aminta da tayin N48,000 din a ka yi musu?
Wannan mugun tayi na!-->!-->!-->!-->!-->!-->!-->…
Aikin Gina Hadejia Specialist Hospital Na Daya Daga Cikin Manyan Aiyuka Masu Kalubale Da Danmodi Ya…
Daga: Ahmed Ilallah
Wannan aikin gina Asibitin Wanda a ka soma tun 2017, bisa alkawarin kammali a kasa da shekara biyu, sai ga shi yay shekara kusan bakwai kenan har yanzu ba a kai ga kammalawa ba.
Tabbas mutanen yankin da basu da!-->!-->!-->!-->!-->…
Kalubale Ga ‘Yan Media Da Gwamnatin Danmodi A Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Tabbas, Gwamnatin Danmodi tayi gagaruman aiyuka da kawo chanje-chanje masu amfani kama da ga ilimi, lafiya, samar da aiyukan yi da sauran su, wanda suke bukatar sanarwa al’ummah da kuma wayar musu da kai.
Haka!-->!-->!-->!-->!-->…
Ɗiban Malaman Sa Kai Na J-Teach Ba Mafita Ba Ce Ga Matsalar Ƙarancin Malamai A Jigawa
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Na daɗe da ƙalubalantar yunƙurin gwamnatin Jihar Jigawa na magance gagarumar matsalar ƙarancin malaman makaranta da tai wa harkar ci gaban ilimin jihar dabaibayi tsawon shekaru na amfani da malaman sa!-->!-->!-->…
Kira Ga Gwamna Ɗanmoɗi Kan Gyaran Matsalar APC A Birnin Kudu
Daga: Abubakar Ibrahim Ayuba (Habu Maja)
Ba abu ne ɓoyayye ba cewar akwai gagarumar matsala a jam’iyyarmu ta APC a Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu. Za a iya tabbatar da haka idan aka yi la’akari da irin ƙarfin da muke da shi lokacin da muka!-->!-->!-->…
Hadejawa, Auyakawa Da Hausawa Sun Manta Muhimmancin Kujerarsu Ta Wakilci A Abuja
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da kasancewar an tsara samun wakilcin al'ummah ne a majalissar dokoki ta kasa, don samun adalci da kuma ganin anyi aiyukan kasa daidai wa daida, bisa sa idon kowane dan kasa ta hanyar wakilin sa a wannan!-->!-->!-->…
Shekarun Jigawa 32 Da Ƙalubalen Rashin Aikin Yi A Tsakanin Matasa
Daga: Ahmed Ilallah
Kwanci tashi asarar mai rai, inji masu iya magana, a yau Jihar Jigawa ta ki shekaru 32 da kirkikra. Jahar da a ka yi ta domin raya karkara. A yanzu za a iya cewa san barka.
A shekarun nan na Jigawa 32, koba!-->!-->!-->!-->!-->…
A Ɗauki Nauyin Karatun Mace 100% Ko Kuma . . .
'Ya mace, idan ba za a iya ɗaukar nauyin karatunta da buƙatunta a lokacin karatu 100% ba, a haƙura, ya fi maslaha da alheri.
Ke ma idan kin san gidanku ba za su ba ki full scholarship ba, ki haƙura.
Wasu na amfani da talaucinsu yara!-->!-->!-->!-->!-->…
Kuskure Ne Ci Gaba Da Kasancewa Da Tsinanne
Daga: Aliyu M. Ahmad
Ina mamaki mutanen da za su tsinewa wasu mutane, kuma su ci gaba da bibiyar su.
Misali, wasu za su tsine wa 'yan film, Arewa24 ko 'yan TikTok amma kuma suna ci gaba da kallon shirye-shiryensu. Cikin wayarka akwai!-->!-->!-->!-->!-->…
Sanata Malam Madori Ya Fi Kowa Temakawa Ɗalibai A Yankin Jigawa Ta Gabas
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da cewa a nawa ra'ayin kamata yayi wakilan al'ummah musamman a Majalissar Dokoki su maida hankali wajen samar da doka da kuma tilastawa shugabannin wajen samar da yanayi mai kyau da duk Dan Talaka zai samu kowane!-->!-->!-->…
RANAR MATASA: Ka Yunƙura Ka Fi Ƙarfin Masu Bautar Da Kai Ya Kai Matashi
Daga: Comrade Musa Isma’il Birnin Kudu
Ni bana murna da ranar matasa don ba mu san kanmu ba har yanzu, mun biyewa kwaɗayi, maula, tumasanci da shirmen azzaluman ƴan siyasar da rayuwarsu ta kusan ƙarewa suna juya mana tunani suna ruguza!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Ya Kamata Gwamna Namadi Ya Motsa!
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Ba mu so a zo ga nan ba, mun so a ce gwamnati ba ta jefa mu cikin yanayin neman tallafi ba, a nawa ganin kamata yai a ce mu muke tallafa mata da lokacinmu wajen yin aiki da biyan haraji, to amma an!-->!-->!-->…
Ba Zata Canja Zani Ba, Gwmantin Tinubu Irin Ta Buhari Ce, Ƴan Najeriya Su Shirya Karɓar Ƙaddara
Daga: Ahmed Ilallah
Da dukkan alamu fa, wahala bata ƙare ba, kuma babu ranar wucewarta a nan kusa, Ƴan Nijeriya mu shirya karɓar ƙaddara. Ita dama ƙaddara a kwai wadda Allah ya kan kawo ta domin jarrabar bayinsa, ko kuma sakayyar yin!-->!-->!-->…
Za A Iya Gyara Rayuwa A Ci Ribarta Ta Hanyar Lura Da Abubuwa Biyar
Daga: Aliyu M Ahmad
Idan kana karanta rubutun nan, ɗauko biro da takarda, ko ka buɗe 'WPS' ko wani 'word processor app', ko 'notepad' na wayarka:
1. Ka tracking na routines dinka, daga asuba zuwa dare lokacin da kake shirin bacci, me!-->!-->!-->!-->!-->…
BAIWA MATA TALLAFI A JIGAWA: Da Muguwar Rawa Gwamma Ƙin Tashi, Shawara ga Gwamna Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Kamar yanda labari ya bayyana a zaman Majalissar Zartarwar Jihar Jigawa na farko, a kwai sanarwar ƙudurin wannan gwamnati na bayar da tallafi ga mata dubu daya (1000) don rage raɗaɗin talauci da matsin rayuwar da!-->!-->!-->…
Ƙara Kuɗin Makaranta; Anya Kuwa Ba A Tsokano Wata Fitinar Ba?
Daga: Hafsat Abubakar Sadiq
A baya bayan nan, ƙarin kuɗin makaranta da aka samu musamman ga ɗaliban wasu Jami’oin Tarayya ya bar baya da ƙura.
Wannan mataki da aka ɗauka, ba kaɗai ɗalibai ya shafa ba, har ma da uwa-uba iyaye. A!-->!-->!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Shawara Ga Gwamnan Jigawa, Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Koda yake, tun lokacin hawan wannan gwamnatin da shelar Shugaba Tinubu na kawo ƙarshen tallafin Man-Fetur a Nijeriya. Gwamantoci kama daga ta Tarayya da jihohi suke ta lissafin yadda zasu kawo wa al’umominsu sauƙin!-->!-->!-->…
Makaho Bai San Ana Ganin Sa Ba…!
Daga: Mukhtar Abdullahi Birnin Kudu
Daga lokacin da aka rantsar da majalisa ta goma a kasarnan, abubuwa da yawa sun faru waɗanda ya kamata ƴan majalisar su gabatar da ƙudurori na taka birki ga waɗanda ke buƙatar hakan da neman aiwatar!-->!-->!-->…
Yiyuwar Ambaliyar Ruwa A Hadejia: Shin Mene Ne Shirin Karamar Hukuma?
Daga: Ahmed Ilallah
A bana ma Jihar Jigawa na daga cikin jihojin da za su fuskanci ambaliyar ruwa. Gashi kuma har yanzu mutanen da suka fuskanci ibtila'in ambaliyar bara, basu fita daga yanayin da suka samu kan su ba.
Karamar Hukumar!-->!-->!-->!-->!-->…
Kalubalen Noman Bana Bayan Ambaliyar Ruwa A Jigawa
Daga: Ahmed Ilallah
Ko shakka babu,shekrar da ta gabata na ta cikin shekarun da ambaliyar tayi muni a sassa da yawa na wannan kasa, manoman Jihar Jigawa na daga cikin wayanda suka fuskanci mummunan tasku a sanadiyar ambaliyar.
Jihar!-->!-->!-->!-->!-->…