Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Siyasa
Labaran siyasa daga Najeriya da ketare, tare da nazari, bayanai kan doka da tsarin mulki. Muna bin diddigin zabe, jam’iyyu da manufofi domin taimaka wa masu karatu su yanke shawara. Tattaunawa cikin natsuwa da gaskiya.
APC Ta Kira Alƙaliyar Kotun Da Ta Kira Ta Ƙungiyar Ta’addanci Da Jahila
Babbar jam’iyyar siyasar Najeriya, APC, ta bi sahun babbar jam’iyyar adawa, PDP wajen yin Allah wadai da hukuncin Kotun Tarayyar Kanada da ya sanya su cikin ƙungiyoyin ta’addanci, kamar yadda jaridar The PUNCH ta rawaito.
Hukuncin,!-->!-->!-->…
Libya Zata Gudanar Da Zaɓen Da Zai Iya Nuna Makomar Haɗin Kan Gabashi Da Yammacin Ƙasar
Libya na shirin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a gobe Asabar, wani abin gwaji ga demokaraɗiyya a ƙasar da ke cike da rarrabuwar kai da rashin tsaro, kamar yadda AFP ta rawaito.
Muhimman biranen gabas da suka haɗa da Benghazi, Sirte!-->!-->!-->…
Wata Kotu Ta Bayyana APC Da PDP A Matsayin Ƙaungiyoyin Ƴan Ta’adda Sai Dai PDP Ta Musanta
PDP ta ƙaryata rahotannin cewa wata Kotun Tarayya a Kanada ta ayyana PDP da APC a matsayin ƙungiyoyin ta’addanci, inda gwamnatin tarayya ke shirin fitar da martani a yau, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.
Mamba a Kwamitin Zartarwa,!-->!-->!-->…
Tashin Hankali A PDP: Shugabancin Jam’iyyar Ya Barranta Kansa Da Batun Neman Komawar Jonathan Da…
Tashin hankali ya sake kunno kai a jam’iyyar PDP yayin da ake tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na 2027, bayan labarin cewa wasu manyan ƴan jam’iyyar na ƙoƙarin mayar da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa!-->…
Jam’iyyu A Kano Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya Kafin Zaɓen Cike Gurbin Ranar Asabar
Shugabannin jam’iyyun siyasa a jihar Kano sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya domin tabbatar da gudanar da zaɓukan cike gurbi cikin lumana a ranar Asabar, 16 ga Agusta 2025.
Kakakin rundunar ƴan sandan a jihar, SP Abdullahi!-->!-->!-->…
Majalissa Na Shirin Sauya Tsarin Shari’ar Zaɓen Gwamna Ta Yanda Zata Na Ƙarkewa Kafin Kotun Ƙoli
Wani ɗan majalisar wakilai, Bayo Balogun, ya bayyana cewa za a yi gyara ga kundin tsarin mulkin Najeriya domin sanya Kotun Daukaka Ƙara a matsayin matakin ƙarshe na sauraron ƙarar zaɓen gwamna a ƙasar.
Balogun, wanda shi ne shugaban!-->!-->!-->…
ADC Ta Zargi EFCC da Yin Aiki Kamar Rundunar Farautar Abokan Hamayyar APC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta zargi hukumar EFCC da yin bincike bisa son rai da kuma zama tamkar rundunar farautar abokan hamayya ga jam’iyyar APC mai mulki.
A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun jam’iyyar na!-->!-->!-->…
Shin Jonathan Na Da Hurumin Tsayawa Takara A 2027? Nazarin Dokar 2017 Da Hukuncin Kotu Na 2022
Yayin da ake ci gaba da hasashe kan zaɓukan shugaban ƙasa na 2027, TIMES NIGERIA ta kalli tushen doka kan wata muhimmiyar tambaya: shin tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan zai iya sake tsayawa takara?
Muhawarar ta ta’allaƙa ne kan!-->!-->!-->…
Siyasar 2027: Shin Atiku Ya Jinkirta Shiga ADC Saboda Raɗe-Raɗin Jonathan Ne Zai Yi Mata Takara?
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya jinkirta shirin karɓar katin shaidar zama ɗan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), a daidai lokacin da ake raɗe-raɗin tsohon Shugaba Goodluck Jonathan na shirin yin takarar!-->…
ADC Ta Caccaki Gwamnatin Tinubu Kan Harajin Ƴan Bindiga da Ƙauyen da Aka Bar Shi a Kwara
Jam’iyyar ADC ta nuna takaici matuƙa kan rahoton karɓar haraji na naira miliyan 56 daga manoma a Jihar Zamfara da ƴan bindiga suka yi, tare da hoton faifan bidiyon wani ƙauye a Ifelodun Jihar Kwara, da ƴan ƙauyen suka fice baki ɗaya saboda!-->…
Ƙungiyar Shugabannin ADC Na Jihohi Ta Nuna Goyon Baya Ga Jagorancin David Mark
A wani jawabi daga Lokoja, shugaban ƙungiyar shugabannin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) na jihohi, kuma shugaban jam’iyyar a Jihar Kogi, Kingsley Temitope Ogga, ya bayyana goyon bayan su ga jagorancin tsohon shugaban majalisar!-->…
Rikicin PDP Ya Ƙara Ƙamari, Sule Lamido Ya Nemi A Kori Wasu Jiga-Jigan Jam’iyyar
Jigo a Jam’iyyar PDP, Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya nemi a kori Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, da tsoffin gwamnonin jihohin Benue da Abia, Samuel Ortom da Okezie Ikpeazu, daga jam’iyyar Peoples Democratic Party!-->…
Wasu Gwamnonin Na Shirin Komawa APC Kuma Zargin Ƙuntatawa Ba Gaskiya Ba Ne – Gwamnan Nasarawa
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa jam’iyyar APC na ƙara samun manyan ƴan siyasa daga jam’iyyun adawa da ke sauya sheƙa zuwa gare ta, yana mai musanta zargin ƙuntatawa da tsoratarwa daga ɓangaren gwamnati.
A hirar!-->!-->!-->…
Ana Ayyukan Raya Ƙasa Ne A Inda Zasu Yi Amfani, Martanin Abdulaziz Abdulaziz Ga Kwankwaso
Mai bai wa Shugaban Ƙasa shawara kan kafafen yaɗa labarai ɓangaren jaridu, Abdulaziz Abdulaziz, ya ce gwamnatin Tinubu na gudanar da ayyukan tituna ne bisa la’akari da amfanin da zasu yi wa tattalin arziƙin ƙasa da ƴan ƙasa gaba ɗaya.
A!-->!-->!-->…
Gwamnonin Da Ke Son Shiga Haɗakar ADC Na Tsoron Ƙuntatawa Daga Gwamnatin Tinubu
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana cewa tsoron gallazawa da tsangwama daga ɓangaren gwamnati na hana gwamnoni shiga sabon gungun ƴan adawa da aka ƙaddamar domin fuskantar gwamnatin Tinubu a zaben 2027.
Kakakin!-->!-->!-->…
Ministan Ayyuka Ya Mayar Da Zazzafan Maratani Ga Kwankwaso, Ya Kuma Buƙaci Ya Ba Wa Tinubu Haƙuri
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya buƙaci tsohon Gwamnan Kano Rabiu Musa Kwankwaso da ya janye kalamansa tare da ba Shugaba Bola Tinubu haƙuri kan zargin cewa gwamnatin tarayya na fifita yankin Kudu wajen ayyukan raya ƙasa.
A wata sanarwa!-->!-->!-->…
PDP Na Tuntunɓar Peter Obi Don Ya Dawo Cikinta Domin Yai Mata Takara A 2027
Jam’iyyar PDP ta fara ƙoƙarin sake gyara tsarinta domin fuskantar babban zaɓen 2027, inda jiga-jigan jam’iyyar suka tabbatar da ci gaba da tattaunawa da Peter Obi na jam’iyyar Labour Party da sauran tsoffin ƴan jam’iyyar da suka fice.
A!-->!-->!-->…
Rikicin SDP Ya Ƙara Ta’azzara: NEC Ta Rushe Shugabancin Jam’iyya, Ta Ce Ba Ta San El-Rufa’i A…
Jam’iyyar SDP ta sake fuskantar babban rikici yayin da kwamitin NEC na jam’iyyar ya rushe shugabancin Shehu Gabam, wanda ke a dakace, tare da naɗa sabbin shugabanni na wucin gadi domin ceto jam’iyyar.
Wannan mataki ya biyo bayan wani!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tinubu Ta Mayarwa Da Kwankwaso Martani Kan Zargin Nuna Wariya Ga Arewa
Fadar shugaban ƙasa ta musanta zargin da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi na cewa, gwamnatin Tinubu na nuna wariya ga yankin Arewa.
Kwankwaso ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
PDP Ta Sanar Da Rana Da Wajen Zaɓen Sabbin Shugabanninta
Jam’iyyar PDP ta sanya ranakun 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba, 2025 domin gudanar da babban taronta na ƙasa da zaɓen sabbin shugabanni a birnin Ibadan.
A cewar wata sanarwa daga taron NEC da aka gudanar a Abuja, an amince da jadawalin!-->!-->!-->…