Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Siyasa
Labaran siyasa daga Najeriya da ketare, tare da nazari, bayanai kan doka da tsarin mulki. Muna bin diddigin zabe, jam’iyyu da manufofi domin taimaka wa masu karatu su yanke shawara. Tattaunawa cikin natsuwa da gaskiya.
Ɗan El-Rufa’i Da Ƴar Ibori Sun Sami Shugabanci A Yayin Majalissar Wakilai Ta Fitar Kwamitoci
Mohammed Bello El-Rufai, ɗan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i da Erhiatake Ibori-Suenu, ƴar tsohon Gwamnan Jihar Delta, James Ibori sun sami shugabancin kwamitocin dindindin na Majalissar Wakilai a yau Thursday.
!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Miƙawa Sanatoci Sunayen Ministoci, Sunan Badaru Ne Daga Jigawa
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya tabbatar da cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutane 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.
Cikin sunayen akwai Badaru Abubakar daga Jigawa,!-->!-->!-->…
Akwai Wike, El-Rufai, Edun, Oyetola, Adelabu Da Sauransu A Sunayen Ministocin Tinubu
A yau ne sunayen waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke san naɗawa a matsayin ministoci zai bayyana a Majalissar Dattawa domin tantancewa.
Wasu sanannu da aka gano sunayensu a jerin sunayen ministocin sun haɗa da tsohon Gwamnan!-->!-->!-->…
Rikicin APC Ya Ƙara Ƙamari, Mataimakin Shugaban Jam’iyya Ma Ya Ajjiye Aiki, Ya Zargi Tinubu
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na yankin Arewa maso Yamma, Malam Salihu Lukman, ya sanar da ajjiye muƙaminsa a shugabancin jam’iyyar.
Lukman ya miƙa takardar ajjiye aikin ne a jiya Laraba ga Shugaban Riƙo na Jam’iyyar, Sanata!-->!-->!-->…
Illoli Huɗu Na Rashin Naɗa Ministoci Kan Lokaci
Lokaci na ƙure wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan wa'adin da kundin tsarin mulki ya ba shi na gabatar da sunayen ministocinsa.
A ranar 29 ga watan Maris ne aka naɗa Bola Tinubu a matsayin shugaban Najeriya bayan lashe zaɓen da ya yi a!-->!-->!-->…
Kotun Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Wani Ɗan Majalissa
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Ƴan Majalissun Tarayya da ke zamanta a Asaba ta Jihar Delta, ta soke nasarar da Ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Aniocha/Oshimili, Mr. Ngozi Okolie ya samu a zaɓen ranar 25 ga watan Fabarairu.
!-->!-->!-->…
Mataimakin Shugaban Kasa Na Neman Afuwar Al’ummar Musulmi
Maitamakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima ya ce yana neman afuwar al'ummar Musulmi bisa wasu kalamai da ya yi game da zaɓen shugabannin majalisar dokokin Najeriya.
A cewarsa ba a fahimci maganar a muhallinta ba, kuma ba shi!-->!-->!-->…
Na San Ƙuncin Da Janye Tallafin Mai Ya Jefa Ku – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci al'ummar ƙasar su ɗan ƙara sadaukar da kansu domin ceto ƙasar daga durƙushewa.
A cikin jawabinsa na tunawa da Ranar Dimokraɗiyya wadda ake yi duk ranar 12 ga watan Yuni, shugaba Tinubu ya ce!-->!-->!-->…
RANTSAR DA TINUBU: An Bai Wa Ma’aikata Hutu A Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Litinin, 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da Shugaban Kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya ce an ba da hutun!-->!-->!-->…
Tinubu Bai Yi Min Adalci Ba Da Ya Hadu Da Kwankwaso A Paris – Ganduje
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya nuna rashin jin dadinsa kan ganawar da tsohon gwamnan jihar, Rabiu Kwankwaso ya yi da Shugaban Kasa mai Jiran Gado, Bola Tinubu.
Gwamnan ya yi korafin ne a cikin wani faifan murya, wanda wasu!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da Siyawa Kansa Da Mataimakinsa Motocin Naira Biliyan 2 Yana Daf Da Sauka Daga…
Kusan kwanaki 18 da karewar wa’adinsa na biyu, Gwamnan Jihar Taraba, Darius Ishaku ya amince da fitar da Naira Biliyan 2 domin siyawa kansa da mataimakinsa da matansu motocin alfarma.
Wata majiya, wadda ta nemi a boye sunanta saboda!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Tafi Turai Kwana 19 Kafin Rantsuwa
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Tinubu ya bar Najeriya domin isa nahiyar Turai, kamar yanda mataimakinsa na musamman ya bayyana.
A wata sanarwa da aka saki a yau Laraba, masu temakawa shugaban a harkar kafafen sadarwa sun ce, Tinubu!-->!-->!-->…
Sabon Dan Majalissar Wakilai Ya Bayar Da Gudunmawar Shanu 59 Don Bikin Sallah A Mazabarsa
Sabon Dan Majalissar Wakilai mai jiran rantsuwa na Mazabar Gwamnatin Tarayya ta Maru/Bungudu a Jihar Zamfara, Abdulmalik Zubairu a jiya Talata, ya bayar da gudunmawar shanu 59 ga al’ummar mazabarsa domin gudanar da bikin karamar sallah.
!-->!-->!-->…
Binani Ta Musanta Zargin Cewa Ta Bayar Da Cinhancin Biliyan 2 Don Ta Ci Zabe
‘Yar takarar jam’iyyar APC a zaben gwamnan Jihar Adamawa da ya gabata, Sanata Aishatu Dahiru, wadda aka fi sani da Binani, ta musanta zarge-zargen da ake mata na cewa ta baiwa wasu jami’an Hukumar Zabe mai Zamanta Kanta ta Kasa, INEC, ciki!-->…
Fintiri Ya Lashe Zaben Gwamnan Adamawa
Hukumar zaɓe a Najeriya ta sanar da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaɓen jihar Adamawa, wanda ya ƙare cikin taƙaddama.
Jami'in sanar da sakamakon zaɓen gwamna na Adamawa, Farfesa Mohammed Mele ya ce Ahmadu Fintiri!-->!-->!-->…
INEC Ta Dakatar Da Kwamishinanta Da Ya Sanar Da Zaben Adamawa
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta umarci Kwamishinanta na Jihar Adamawa, Yunusa Ari da ya tsame kansa daga dukkan wasu aiyuka da suka shafi hukumar har zuwa umarni na gaba.
A wata wasika da aka sanyawa hannu ranar Litinin,!-->!-->!-->…
Rabon Da Najeriya Ta Tsinci Kai A Rarrabuwar Kai Kamar Na Yanzu Tun Yakin Basasa
Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II ya yi gargaɗi cewa Najeriya ta fi fama da rarrabuwar kai saboda ƙabilanci da bambancin addini tun bayan yaƙin Biafra fiye da shekara 50 da ta wuce.
Da yake jawabi a wani taro a Legas, Muhammadu!-->!-->!-->…
Mustapha Nabraska Yayiwa Rarara Martani Mai Zafi Kan Sabuwa Wakarsa
Fitaccen jarumin nan Mustapha Badamasi wanda aka fi sani da Nabraska ya fito fili ya nuna damuwarsa akan sabuwar waƙar da mawaƙi Rarara ya saki, inda Nabraska ya bayyana cewa “na kasa gane abinda ya sake jan hankalin Rarara har ya sake!-->…
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Tinubu, Ya Hana Makusantansa Amfani Da Waya Don Kar Su Tona Asirin…
Shugaban Kasa mai Jiran Gado a Najeriya na Jam’iyyar APC, ya hana mataimakansa da masu kai masa ziyara amfani da wayoyin da ba a amince da su ba a Kasar France don gudun kar a tona asirin karfin jinyar da yake ciki in ji SaharaRepoters.
!-->!-->!-->…
Kalaman Peter Obi Na Neman Gudunmawar Kiristoci A Zabe Na Ci Gaba Jawo Cece-Kuce
A Najeriya, cacar-baki ta kaure tsakanin 'ya'yan jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar da na jam'iyyar Labour mai adawa.
Lamarin na zuwa ne, tun bayan jin wata tattaunawar wayar salula tsakanin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour,!-->!-->!-->…