Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Zabe
Zabe a bangaren Siyasa — labarai da rahotanni na yau da kullum da ke taimaka wa masu karatu su fahimci abin da ke faruwa cikin sauri. Muna bayyana muhimmancin batutuwan da suka shafi al’ummar Hausa a Najeriya, Nijar, Chadi, Kamaru, Ghana, Saudiyya da ko’ina duniya. Ku samu bayanai masu inganci, takaitattun bayanai da ƙarin haske kan abubuwan da suka shafi Zabe.
ADC Ta Caccaki Zaɓen Cike Gurbi, Ta Ce “Rigingimu, Sayen Ƙuri’u Da Tsangwama Ne Suka Mamaye Komai”
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta nuna damuwa matuƙa kan yadda aka gudanar da zaɓukan cike-gurbi na Asabar, 16 ga Agusta, a jihohi 12 da mazaɓu 16, tana mai cewa tsarin zaɓe ya ƙara lalacewa a ƙarƙashin gwamnatin Shugaba!-->…
Tinubu Ya Yabi Nasarar Zaɓen Cike-Gurbi A Jihohi 12, Ya Godewa Ƴan Najeriya Bisa Nuna Yarda Da APC
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya murnar nasarar zaɓen cike-gurbi na Asabar, 16 ga Agusta, a mazaɓu 16 a jihohi 12, kamar yadda fadar shugaban ƙasa ta bayyana a sanarwar da ta fitar.
Ya yabawa Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) kan!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike Gurbin Kaura-Namoda Ta Kudu A Zamfara Bai Kammala Ba (Inconclusive), INEC Ta Faɗi Dalilai
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana zaɓen cike-gurbin Kaura-Namoda ta Kudu a Zamfara a matsayin inconclusive bayan da tazarar ƙuri’u tsakanin manyan jam’iyyun ta gaza kai wa adadin PVCs da aka karɓa a rumfunan da aka soke.
Mai bayyana!-->!-->!-->…
SAKAMAKON ZAƁEN CIKE GURBI: Yanda Ta Kaya Tsakanin APC, PDP, APGA Da NNPP A Zaɓukan Da Aka Gudanar…
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Zaɓukan cike gurbi da aka gudanar a ranar Asabar sun haifar da manyan sauye-sauye a fagen siyasar Najeriya, inda jam’iyyun PDP, APC, APGA da NNPP suka yi takara a jihohin ƙasar, kuma sakamakon ya bayyana!-->!-->!-->…
‘Oyoyo Baba!’ – Badaru Ya Jawo Hankalin Dubban Magoya Baya A Babura, Yayin Da…
Dubban magoya baya sun taru a ranar Asabar don maraba da Ministan Tsaro, Badaru Abubakar, yayin zuwansa Jihar Jigawa domin zaɓen cike-gurbi na Babura/Garki a mazaɓarsa, abin da ya sa ake ganin an wanke jita-jitar cewa zai iya gujewa!-->…
PDP Ta Yi Alƙawarin Kare Ƙuri’unta A Zaɓen Jigawa Na Babura Da Garki
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi gargaɗin cewa duk wani yunƙuri na karkatar da zaɓen cike-gurbi na Babura/Garki da aka gudanar a ranar Asabar, tana mai cewa magoya bayanta za su kasance masu lura sosai.
Umar Kyari,!-->!-->!-->…
APC Na Neman A Soke Zaɓe A Kano: Ƴan Jam’iyyar Sun Yi Ƙorafin Samun Tashin Hankali A…
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta buƙaci hukumar INEC da ta soke zaɓen cike-gurbi na mazaɓar Shanono/Bagwai da kuma sabon zaɓen Ghari a Jihar Kano, ta na mai cewa an samu yamutsin tashin hankali a wuraren zaɓe.
A wata sanarwa!-->!-->!-->…
ZAƁEN CIKE GURBI: Ana Zargin Ma’aikatan INEC Da Wani Shugaban PDP Da Siyen Ƙuri’u, Yayin Da Zamfara…
Rundunar ƴan sanda ta kamo manyan PDP biyu ciki har da shugaban jam’iyyar a Iperu, Alhaji Abayomi Tella, tare da ma’aikatan INEC biyu da ake zarginsu ta tanadar kuɗi domin sayen ƙuri'a a zaɓen Remo Federal Constituency.
Wani rahoto ya!-->!-->!-->…
Zaɓen Cike-Gurbi a Jihohi 13: Takunkumin Zirga-Zirga, Dambarwar Jam’iyyu Da Alƙawarin Bayyana…
A yau Asabar, 16 ga Agusta 2025, miliyoyin masu kaɗa kuri’a a jihohi 13 sun yi jerin gwanon a rumfunan zaɓe domin cike guraben kujeru na Majalisar Dattawa, Majalisar Wakilai da majalisun jihohi, a jimillar zaɓuka 16 da suka shafi Jigawa,!-->…
Libya Zata Gudanar Da Zaɓen Da Zai Iya Nuna Makomar Haɗin Kan Gabashi Da Yammacin Ƙasar
Libya na shirin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a gobe Asabar, wani abin gwaji ga demokaraɗiyya a ƙasar da ke cike da rarrabuwar kai da rashin tsaro, kamar yadda AFP ta rawaito.
Muhimman biranen gabas da suka haɗa da Benghazi, Sirte!-->!-->!-->…
Jam’iyyu A Kano Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya Kafin Zaɓen Cike Gurbin Ranar Asabar
Shugabannin jam’iyyun siyasa a jihar Kano sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya domin tabbatar da gudanar da zaɓukan cike gurbi cikin lumana a ranar Asabar, 16 ga Agusta 2025.
Kakakin rundunar ƴan sandan a jihar, SP Abdullahi!-->!-->!-->…
Majalissa Na Shirin Sauya Tsarin Shari’ar Zaɓen Gwamna Ta Yanda Zata Na Ƙarkewa Kafin Kotun Ƙoli
Wani ɗan majalisar wakilai, Bayo Balogun, ya bayyana cewa za a yi gyara ga kundin tsarin mulkin Najeriya domin sanya Kotun Daukaka Ƙara a matsayin matakin ƙarshe na sauraron ƙarar zaɓen gwamna a ƙasar.
Balogun, wanda shi ne shugaban!-->!-->!-->…