Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Tattalin Arziki
Allah Bai Nufin Ƴan Najeriya Da Shan Wahala – Obasanjo
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa wahalar tattalin arziki da Najeriya ke ciki ba daga Allah take ba, yana mai nuni da arzikin kasa da Allah Ya albarkaci Najeriya da shi.
Obasanjo ya yi wannan bayani ne yayin bikin!-->!-->!-->…
CBN Ya Bayyana Dalilan Da Ya Sa Ya Ƙara Kuɗin Ruwa Zuwa Kaso 27.5%
Babban Bankin Najeriya ya danganta ƙaruwar kuɗin ruwa na MPR, da matsin lambar hauhawar farashin kayayaki, musamman karuwar hauhawar farashin kayayyakin amfani na asali saboda tsadar makamashi.
Kwamitin Manufofin Kudi na CBN ya!-->!-->!-->…
Matsin Rayuwa A Najeriya Na Neman Kayar Da Mutane, Tsarinka Na Bayar Da Tallafi Ba Mafita Ba ce –…
Tsohon Shugaban Soja na Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yunwa, talauci, da yanayin tattalin arziki da ke ƙara tabarbarewa a kasar, yana mai cewa lamarin na neman "ƙwacewa gwamnati."
Abubakar ya bayyana hakan!-->!-->!-->…
Matar Tinubu, Remi, Ta Laƙume Naira Miliyan 701 A Tafiye-Tafiye Cikin Wata 3
Gwamnatin Tarayya ta kashe kimanin naira miliyan 701 kan tafiye-tafiyen matar shugaban ƙasa Remi Tinubu, zuwa ƙasashen waje biyar cikin watanni uku, in ji wani rahoto da jaridar Saturday Punch ta wallafa.
A shekarar 2023, an ware naira!-->!-->!-->…
IMF Ya Buƙaci Gwamnatin Tarayya Da Ta Kare Talakawa Daga Tasirin Ƙarin Kuɗin Mai
Asusun ba da Lamuni na Duniya IMF ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta kare talakawa daga tasirin ƙarin farashin man fetur.
A wata hira da gidan talabijin na Arise, wakilin IMF a Najeriya, Dr. Christian Ebeke, ya bayyana cewa ana sayar da!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Miƙa Dajin Baturiya Ga Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Jihar Jigawa ta miƙa Dajin Baturiya wato Hadejia Wetland Game Reserve ga Hukumar Kula da Gandun Daji ta Ƙasa (National Park Service).
A watan Yuli ne, Gwamna Mallam Umar Namadi ya karɓi baƙuncin shugabannin hukumar domin fara!-->!-->!-->…
Darajar Naira Ta Ƙara Rugujewa Inda Ake Canja Dala 1 Kan Naira 1,660
Jiya, darajar Naira ta ƙara faɗuwa zuwa N1,660 kan dalar Amurka a kasuwar bayan-fage daga N1,645 da aka samu ranar Juma'ar da ta gabata.
Sai dai kuma, darajar Nairar ta ƙaru zuwa N1,580.46 kan dalar Amurka a kasuwar musayar kudade ta!-->!-->!-->…
An Kama Mutane 7 A Yayin Da Zanga-Zangar Tsadar Man Fetur Ta Ɓarke A Kwara
Hukumar Tsaro ta NSCDC ta kama mutane bakwai da ake zargi da aikata ta'addanci a lokacin zanga-zangar ƙin jinin ƙarin farashin man fetur da direbobin haya suka yi a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara.
Kakakin NSCDC na jihar, Ayoola!-->!-->!-->…
TSANANIN TSADAR FETUR: Wahala Na Jiran Iyaye, Ɗalibai Da Malamai Yayin Da Ake Shirin Komawa…
Yayin da makarantu ke shirin fara zangon karatu na 2024/2025 a faɗin Najeriya, ƙarin farashin man fetur da aka samu a makon da ya gabata ya jefa iyaye, dalibai, malamai, da masu makarantu cikin damuwa da tashin hankali.
Wasu masu!-->!-->!-->…
Talauci A Najeriya Zai Zarce Hasashen Bankin Duniya Kwanan Nan Saboda Tsadar Man Fetur
Masana tattalin arziƙi sun yi gargaɗin cewa adadin ƴan Najeriya da ke ƙasa da layin talauci na iya zarce hasashen Bankin Duniya na mutane miliyan 104, sakamakon hauhawar farashin fetur da matsalolin samar da abinci da ƙasar ke fuskanta.
!-->!-->!-->…
Iya Masu NIN Number Ne Zasu Mori Sayen Shinkafa Kan Farashin Naira 40,000
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa kawai mutanen da ke da Lambar Shaidar Ɗan Ƙasa ta NIN ne za su samu damar sayen buhun shinkafa mai nauyin 50kg a farashin N40, 000 a matsayin wani bangare na tallafin abinci ga ƴan Najeriya.
Shugaban!-->!-->!-->…
Zanga-zangar Yunwa: Gwamnati Zata Gurfanar da Masu Zanga-Zanga, Ciki Har da Ɗan Birtaniya a Yau
Gwamnatin Tarayya zata gurfanar da wasu masu zanga-zanga, ciki har da wani ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne, bisa rawar da suka taka a zanga-zangar yunwa da aka gudanar kwanan nan, inda take zarginsu da aikata cin amanar ƙasa da kuma!-->…
Jami’an Gwamnatin Najeriya Sun Yi Badaƙalar Cinhanci Ta Naira Biliyan 721 A 2023 – NBS
Wani sabon rahoto da Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa, NBS, ta fitar ya nuna cewar, jami’an gwamnatin Najeriya sun bayar da cinhancin da ya kai naira biliyan 721 a shekarar 2023 da ta gabata.
Rahoton mai taken ‘Cinhanci a Najeriya: Yanayi da!-->!-->!-->…
WAHALAR RAYUWA: Iya Ɗalibai 5,000 Ne Su Kai Rijistar Komawa Wata Jami’a Cikin Ɗalibai 30,000
A yayin da matsin tattalin arziƙi ke ƙara tsananta ga talakawan Najeriya, Jaridar NIGERIAN TRACKER ta gano cewar a Jami’ar Bayero da ke Kano, iya ɗalibai 5,000 ne suka yi rijistar komawa jami’ar cikin ɗalibai 30,000 da suka kammala hutu.
!-->!-->…
Shugaba Tinubu Ya Ce CBN Ya Dakatar Da Maganar Cirar Harajin Kula Da Intanet Kan Asusun Mutane
Wasu majiyoyi da ke da kusanci da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu sun bayyana cewar shugaban ya umarci Babban Bankin Najeriya, CBN da ya dakatar da batun cirar harajin bayar da tsaron intanet ga asusun bankunan ƴan Najeriya.
Majiyoyin!-->!-->!-->…
Katafariyar Kasuwar Zamani Ta Shoprite Ta Sanya Ranar Barin Kano
Kamfanin Kasuwar Shoprite ya yanke shawarar bin kamfanin Procter & Gamble da sauran manyan kamfanonin ƙasa da ƙasa na dakatar da kasuwanci a reshensa na Kano daga ranar 14 ga watan Janairu mai kamawa.
A sanarwar da kamfanin Shoprite!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Ciyo Bashin Naira Tiriliyan 26 Cikin Shekaru Uku Masu Zuwa
Bincike ya nuna cewar, cikin shekaru uku masu zuwa, bashin da ake bin Najeriya zai kai naira tiriliyan 118.37.
Wannan adadi dai an same shi ne daga lissafin yanayin bashin da ake da shi a yanzu da kuma hasashen kuɗeɗen da za a kashe a!-->!-->!-->…
Najeriya Na Neman Sabon Bashin Naira Tiriliyan 1.2 Da Wasu Basussukan Daga Bankin Duniya
A yanzu haka Gwamnatin Tarayya na tattaunawa da Bankin Duniya kan sabon bashin da ya kai dalar Amurka biliyan 1.5 daidai da naira Tiriliyan 1.2, kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Gwamnatin na neman bashin ne da a kai wa take da HOPE!-->!-->!-->…
Jigawa Za Ta Siyo Buhun Shinkafa Dubu 42, Za Ta Biya Wa Ɗaliban Jami’a Kuɗin Makaranta
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da samar da kayan tallafin rage raɗaɗin janye tallafin man fetur, biyawa ɗaliban jihar kuɗin karatu a jami’o’i da kuma siyo taraktocin noma guda 54 domin manoman jihar.
Gwamnatin ta amince da aiwatar da!-->!-->!-->…
Jihar Kaduna Ta Fara Gina Babban Birni Mai Gidaje Dubu 500,000 Don Talakawa
Gwamnatin Jihar Kaduna ta fara gina babban birni mai ɗauke da gidaje 500,000 don talakawa da marassa ƙarfi mazauna jihar.
Wannan babban birni dai, gwamnatin za ta gina shi ne, haɗin guiwa da kamfanin ƙasar Qatar mai suna Qatar!-->!-->!-->…