Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Tattalin Arziki
Tallafin Naira Biliyan Biyar Ba Zai Magance Talauci Ba, In Ji NLC
Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, Joe Ajero ya bayyana cewar, tallafin naira biliyan biyar ga kowacce jiha, wanda Gwamnatin Tarayya ta sanar bai kai kowa ya samu naira dubu 1500 ba, idan aka raba wa ƴan Najeriya sama miliyan 133!-->…
Gwamnoni Ba Abun Yarda Ba Ne Kan Tallafin Da Za A Rabawa Talakawa – NLC
Ƙungiya Ƙwadago ta ƙwanƙwashi Gwamnatin Tarayya kan sakin kuɗi naira biliyan 180 ga gwamnonin jihohi a matsayin kuɗin tallafawa talakawa wajen magance matsalolin da janye tallafin man fetur ya tsunduma shi a ciki.
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC,!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohi Zasu Samu Naira Biliyan 5 Kowaccensu A Matsayin Tallafi
Gwamnatin Tarayya ta amince da fitar da naira biliyan 5 ga kowacce jiha da Babban Birnin Tarayya domin su samu damar samar da abincin da zasu rabawa talakawa a jihohinsu.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ne ya bayyana hakan yau a!-->!-->!-->…
Yawan Dogaro Da Bashi Ya Zo Ƙarshe A Najeriya – Tinubu
A jiya Talata ne a Abuja, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Tsare-tsaren Kashe Kuɗaɗe da Sake Fasalin Karɓar Haraji, inda ya ce, yawan dogaro da bashi wajen kashe kuɗaɗen gudanar da gwamnati ya zo!-->…
Ba Zata Canja Zani Ba, Gwmantin Tinubu Irin Ta Buhari Ce, Ƴan Najeriya Su Shirya Karɓar Ƙaddara
Daga: Ahmed Ilallah
Da dukkan alamu fa, wahala bata ƙare ba, kuma babu ranar wucewarta a nan kusa, Ƴan Nijeriya mu shirya karɓar ƙaddara. Ita dama ƙaddara a kwai wadda Allah ya kan kawo ta domin jarrabar bayinsa, ko kuma sakayyar yin!-->!-->!-->…
Ka Gaggauta Ceton Miliyoyin Mutane Daga Matsananciyar Yunwa – Dattawan Arewa Ga Tinubu
Ƙungiyar Dattawan Arewa, NEF, ta buƙaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta yin hoɓɓasa wajen ceton miliyoyin ƴan Najeriya daga cikin matsananciyar yunwa da wahalar da suke ciki.
Dattawan Arewan dai sun bayar da wannan!-->!-->!-->…
Ƴan Ƙwadago Sun Kushe Jawabin Tinubu, Sun Ce Fita Zanga-Zanga Tana Nan Daram A Gobe Laraba
Ƙungiyoyin ƙwadago sun nuna rashin gamsuwarsu da gaskiyar tsare-tsaren tallafin da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya faɗa a jawabin da yai wa ƴan Najeriya kan magance matsalolin da tsare-tsaren gwamnatinsa suka jawowa ƴan ƙasa.
!-->!-->!-->…
Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano Ta Kama Mutane 8 Da Zargin Karkatar Da Naira Biliyan 4
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafen Al’umma da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta tabbatar da cewar, ta kama mutane takwas da ake zargi da karkatar da kuɗaɗen da yawansu ya kai naira biliyan huɗu na Kamfanin Samar da Kayan Noma na!-->…
JANYE TALLAFI: Ƙaramar Hukumar Haɗejia Ta Ragewa Matafiya Kuɗin Hawa Mota
A yayin da ake tsaka da kokawa kan tsadar sufuri a faɗin Najeriya, Ƙungiyar Direbobin Motocin Haya ta NURTW, reshen Ƙaramar Hukumar Haɗejia dake Jihar Jigawa, ta sanar da ragin kuɗin motar layukan Kano da Gumel.
Shugaban Kungiyar Alhaji!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohin Borno, Adamawa Da Yobe Sun Sauƙaƙawa Ma’aikata, Manoma Da Ɗalibai Kuɗin Hawa…
Gwamnatocin jihohin Borno, Adamawa da Yobe sun fara ɗaukar matakan rage raɗaɗin tsadar kuɗin mota da ya samo asali daga janye tallafin mai da Gwamnatin Tarayya ta yi.
Kamfanin Dillanci Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa,!-->!-->!-->…
Dangi 5 Mafiya Kuɗi A Duniya
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Tattalin arziƙi da mallakar dukiya a duniya na fuskantar matsaloli a ƴan shekarun nan saboda lalacewar tattalin arziƙin duniya. Masu arziƙi da dama sun yi asara, wasu ma sun karye. Mallakar dukiya a!-->!-->!-->…
BAIWA MATA TALLAFI A JIGAWA: Da Muguwar Rawa Gwamma Ƙin Tashi, Shawara ga Gwamna Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Kamar yanda labari ya bayyana a zaman Majalissar Zartarwar Jihar Jigawa na farko, a kwai sanarwar ƙudurin wannan gwamnati na bayar da tallafi ga mata dubu daya (1000) don rage raɗaɗin talauci da matsin rayuwar da!-->!-->!-->…
Dalilina Na Siyar Da Litar Mai Naira 580 A Gidan Maina – Ahmed Musa
Shugaban Ƴan Wasan Najeriya, Ahmed Musa ya bayyana cewa, ya rage farashin fetur ne a gidan mansa MYCA-7 da ke Kano domin ya temaka wajen rage raɗaɗin da ƴan Najeriya ke sha saboda janye tallafin man fetur.
Ahmed Musa dai ya sanar da!-->!-->!-->…
Gwamnan Adamawa Ya Amince Da Baiwa Ma’aikata Da Ƴan Fansho Ƙarin Naira 10,000 Duk Wata
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya amince da baiwa ma’aikatan jihar da ƴan fansho naira 10,000 duk wata a matsayin wani yunƙuri na rage musu raɗaɗin janye tallafin mai.
Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN ne ya rawaito!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Ma’aikata Zasu Tsunduma Yajin Aiki Ranar Laraba Mai Zuwa A Najeriya
Ƙungiyar Ƙwadago ta shirya tsaf domin tsunduma yajin aiki a duk faɗin Najeriya wanda zai fara ranar Laraba, 2 ga watan Agusta, 2023 kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Duk da umarnin kotun da ya dakatar da ƙungiyar daga shiga yajin aiki!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Gidajen Mai Sun Fara Shirin Korar Ma’aikata
Akwai ƙwararren alamu da ke nuni da cewa za a samu rasa aiyukan a ɓangaren ma’aikatan gidajen mai a faɗin ƙasar nan, yayinda masu gidajen mai ke shirin rage ma’aikata saboda raguwar ciniki a gidajen dalilin tsadar man da ake ciki.
!-->!-->!-->…
Ƙungiyoyin Ƙwadago Zasu Yaƙi Halin Matsin Da Ake Ciki A Najeriya
Kuka kan tsananin da aka shiga a dalilin janye tallafin man fetur a Najeriya ya ƙara ƙamari a jiya Litinin, a dai-dai lokacin da Kungiyar Ƙwadago, NLC, ke cewa ta shirya tsaf domin yaƙar matsin tattalin arziƙin da hukuncin da Gwamnatin!-->…
CIRE TALLAFI: Wata Gwamnatin Jiha Zata Bayar Da Tallafin Naira Dubu 10 Ga Ma’aikatanta
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya amince da bayar da naira dubu goma ga ma’aikatan jihar a matsayin tallafi duk wata.
Tallafin naira dubu goman na wata-wata an samar da shine domin domin a ragewa ma’aikata a jihar raɗaɗin!-->!-->!-->…
An Dakatar Da Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya
Majalissar Zartarwa ta Kasa, NEC, ta dakatar da shirin janye tallafin man fetur wanda a baya aka tsara cirewa a watan Yunin bana bayan karewar wa’adin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.
Da take yiwa manema labarai jawabi jim kadan bayan!-->!-->!-->…
Ba A Samu Sanya Hannun Jari Ko Na Sisi Ba A Wasu Jihohi 8 Na Najeriya
Akalla jihohi takwas ne ba su iya jan hankalin masu sanya hannun jari daga kasashen waje ba amma bashin da suka ciyo ya kai naira biliyan 194.09 a tsakanin shekarar 2019 da 2022 kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Bayanai daga Hukumar!-->!-->!-->…