Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Tsaro
Rahotanni kan tsaro: rundunonin tsaro, dokoki, dabaru da wayar da kai. Muna tattauna hanyoyin kare al’umma da inganta zaman lafiya. Rahotanni kan ’yan sandan Najeriya, sojoji, da sauran hukumomin tsaro.
Taɓarɓarewar Tsarin Gidajen Yari A Najeriya, Wani Ya Shafe Shekaru 11 A Gidan Yari Yana Jiran…
Koda yake gwamnati na kokarin kawo sauyi ga tsarin gyaran hali a Najeriya, alkaluman Hukumar Kula da Fursunoni sun nuna cewa daga cikin mutane 79,474 da ke cikin gidan yari a kasar nan, mutum 52,893, kimanin kaso 67 cikin 100, ba a yanke!-->…
Zamu Tsare Dazukanmu, Mu Ƙarfafa Harkokin Leƙen Asiri – Tinubu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana ƙudirin gwamnatinsa na ƙarfafa tsaro da sake ƙwace dazukan da ƴan bindiga da ƴan ta’adda suka mamaye musamman a yankin Arewa maso Yamma, inda ya ce “zamu zuba jari a fannin fasaha mu ƙwace!-->…
An Gano Fiye Da Naira Biliyan 80 A Asusun Wani Shugaban NNPC
Hukumar EFCC ta kama tsoffin shugabannin kamfanonin gyaran matatun mai na Port Harcourt, Warri da Kaduna tare da wasu manyan jami’an kamfanonin saboda zargin almundahana ta fiye da dala biliyan 2.9 da aka ware don gyaran matatun, yayin da!-->…
Da Iya Lambobin Jikin ATM Ɗinka Ƴandamfara Zasu Sace Maka Kuɗi – Ƴansanda
Rundunar ƴan sandan jihar Delta ta gargaɗi ƴan Najeriya da su kiyaye wajen mu’amala da katin ATM domin guje wa faɗawa tarkon masu zamba ta yanar gizo da ke amfani da bayanan katin domin kwashe kuɗi daga asusun mutane.
Jami’in hulɗa da!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Sojoji Na Artabu Da Ƴan ISWAP A Yobe
Dakarun rundunar Operation HADIN KAI sun shiga artabu mai tsanani da mayaƙan ƙungiyar ISWAP a garin Buni Gari da ke jihar Yobe, lamarin da ya haifar da fargaba a tsakanin mazauna yankin.
A wata gajeriyar sanarwa da rundunar ta wallafa a!-->!-->!-->…
EFCC Ta Fara Bincike Kan Tsoffin Shugabannin NNPC Kan Badaƙalar Dubunnan Biliyoyi
Hukumar EFCC ta fara bincike mai zurfi kan zargin almundahana da amfani da ofis ba bisa ƙa’ida ba da ake yi wa wasu tsoffin manyan jami’an Kamfanin Mai na Ƙasa (NNPC), ciki har da tsohon GMD, Mele Kyari, da Abubakar Yar’Adua.
A wata!-->!-->!-->…
Yanda Ƴanbindiga Suka Kashe Liman Da Ƴaƴansa Biyu Da Jikansa Ɗan Shekara Biyu
Ɗan surukin tsohon babban Limamin Maru da ke ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara, Alƙali Salisu Suleiman, ya bayyana yanda ƴanbindiga suka kashe limamin tare da ƴaƴansa biyu da jikansa ɗan shekara biyu a hannun su bayan garkuwa da su.
!-->!-->!-->…
Ƴan’uwan Wani Ɗalibi Da Sojoji Suka Harbe Sun Zargi Ƴansanda Da Ƙumbiya-Ƙumbiya
Ƴan’uwan Godwin Akpakpan, ɗalibin ajin ƙarshe na jami’ar Port Harcourt da aka ce sojoji sun harbe da bindiga har lahira, sun samu saɓani da ƴansanda bisa ƙin bayyana sahihin bayanin masu hannu a mutuwar sa.
Francis Akpakpan, ɗan’uwan!-->!-->!-->…
Ba Za Mu Ƙyale A Lalata Muhimman Kadarorin Ƙasa A Jihar Rivers Ba – Sojoji
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta zuba ido ta bar wasu mutane su lalata muhimman kadarorin ƙasa ba, musamman a Jihar Ribas, inda aka samu fashewar bututun mai a kwanan nan.
Daraktan Hulɗa da Jama’a na Rundunar Tsaro,!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Ceto Waɗanda Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kuma Kashe Ƴanbindiga
Jami’an ƴan sanda a jihohin Abia da Nasarawa sun ceto mutane huɗu da aka sace, tare da kashe ƴanbindiga bakwai a farmakin da suka kai.
Kakakin rundunar ƴansanda na ƙasa ya bayyana cewa, a Abia, an kai farmaki a maboyar ƴanbindiga!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Kashe Naira Miliyan 342 A Cibiyar Bayar Da Kariya Ga Makarantu
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ƙaddamar da Cibiyar Samar da Kariya ga Makarantu (Safe Schools Rapid Response Coordination Centre) a Dutse, domin ƙarfafa tsaro a makarantu.
Wannan cibiya, da aka buɗe yayin taron masu ruwa da!-->!-->!-->…
Zulum Ya Jagoranci Maidowa Da ’Yan Gudun Hijira Daga Chadi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci dawowar ’yan gudun hijira da suka tsere daga rikicin Boko Haram zuwa Baga Sola a Jamhuriyar Chadi.
Wadanda suka dawo sun hada da iyalai 1,768 da suka kunshi mutum 7,790 da aka!-->!-->!-->…
Mutum 1 Ya Mutu, Ango Na Kwance Magashiyan Bayan Amarya Ta Zuba Guba A Abincin Biki A Jigawa
Wani bikin aure a Jihar Jigawa ya rikiɗe zuwa masifa bayan da aka zargi amaryar da zubawa abincin da aka yi wa baƙi guba, wanda ya bar angon cikin mawuyacin hali da kuma mutuwar wani baƙo ɗaya.
Lamarin ya faru ne a Ƙaramar Hukumar!-->!-->!-->…
Bello Turji Ya Ƙara Tabbatar Da Barazanar Ta’addancinsa Biyo Bayan Harin Ƴanbindiga a Zamfara
Ƴanbindiga da ake zargin suna biyayya ga jagoran ta’addanci Bello Turji sun sace fasinjoji 10 tare da ƙona motarsu a kan hanyar Ƙaura-Namoda zuwa Shinkafi a Jihar Zamfara.
Wannan hari ya biyo bayan gargaɗin da Turji ya yi na cewa dole!-->!-->!-->…
Sunday Igboho Ya Jaddada Yunƙurinsu Na Kafa Ƙasar Yarabawa A Sakonsa Na Sabuwar Shekara
Cif Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya aike da sakon gaisuwar Sabuwar Shekara ga al’ummar Yarabawa a faɗin duniya, yana mai jaddada cikakken ƙudurinsa kan fafutukar samun cin gashin kai ga al’ummar Yarabawa.
A!-->!-->!-->…
Mutane Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Fashewar Bam a Gidajen Dalwa na Jihar Borno
Wata fashewar bam na gida (IED) ta yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu a ranar Laraba a wani rukunin gidaje mai ɗauke da gidaje 200 da ake ginawa a Dalwa, Jihar Borno.
Abin ya faru ne da misalin ƙarfe 1 na rana, a yayin da Gwamnan!-->!-->!-->…
Sojojin Najeriya Sun Daƙile Hari, Sun Kashe Ƴan Ta’adda 30 Na ISWAP a Wani Zazzafan Faɗa
Hedikwatar Tsaro ta tabbatar da kashe ƴan ta’adda 30 na Boko Haram da ISWAP bayan wata ƙazamar fafatawa a Ƙaramar Hukumar Gubio ta Jihar Borno.
An rasa sojojin Najeriya guda biyar a faɗan, yayin da da dama daga cikin ƴan ta’addar!-->!-->!-->…
Majalisar Dattawa Ta Yi Gargaɗi Kan Kwararowar Ƴan Ta’adda Daga Ƙasashen Ƙetare Zuwa Arewacin…
Majalisar Dattawa ta bayyana damuwa kan kwararowar ƴan ta’adda na ƙasa da ƙasa daga Mali da Burkina Faso, da ke aiki a ƙarƙashin ƙungiyar Lakurawa, zuwa jihohin Kebbi, Sokoto, da Kaduna a yankin arewa maso yamma, da kuma Jihar Neja a arewa!-->…
NASWDEN Ta Yaba Wa Ministan Tsaro Badaru Kan Ƙoƙarinsa Wajen Ƙarfafa Tsaro a Najeriya
Ƙungiyar Dillalan Tattara Shara da Takin Gida ta Najeriya (NASWDEN) ta yabawa Ministan Tsaro, Badaru Abubakar, bisa gudummawarsa wajen inganta tsarin tsaro a Najeriya.
Ƙungiyar, wacce ke wakiltar dillalan sharar gida da tarkace a!-->!-->!-->…
EFCC Ta Fara Bincike Kan Bidiyon Ɗan Kasar China da Ke Lalata Takardun Naira
Hukumar Yaki da Rashawa da Hana Almundahana (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan wani bidiyo da ya karaɗe kafafen sada zumunta, wanda ake zargin wani ɗan kasar China da lalata takardun naira a Lagos.
Kakakin EFCC, Dele Oyewale ne!-->!-->!-->…