Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Tsaro
Rahotanni kan tsaro: rundunonin tsaro, dokoki, dabaru da wayar da kai. Muna tattauna hanyoyin kare al’umma da inganta zaman lafiya. Rahotanni kan ’yan sandan Najeriya, sojoji, da sauran hukumomin tsaro.
EFCC Ta Fara Bincike Kan Bidiyon Ɗan Kasar China da Ke Lalata Takardun Naira
Hukumar Yaki da Rashawa da Hana Almundahana (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan wani bidiyo da ya karaɗe kafafen sada zumunta, wanda ake zargin wani ɗan kasar China da lalata takardun naira a Lagos.
Kakakin EFCC, Dele Oyewale ne!-->!-->!-->…
Zargin Aikata Biɗala: Jami’in Hisbah Na Kano Ya Musanta Jita-Jitar Ƙarya A Kan Kwamishinan Jigawa Da…
Daga Mika'il Tsoho, Dutse
Wani jami’i na rundunar Hisbah ta Jihar Kano mai kula da yankin Yankaba a cikin birnin Kano, Malam Aliyu Usman, ya musanta wata murya da ke yawo a kafafen sada zumunta, wadda ake ikirarin cewa Hon. Auwal!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 96, Sun Kama Wani Babban Kwamanda A Arewa
Hedikwatar Tsaro ta sanar da cewa dakarun sojin Najeriya sun kashe aƙalla ƴan ta’adda 96 kuma sun kama mutum 227 da ake zargi da ta’addanci, ciki har da wani kwamandan ƴan ta’adda da ake nema ruwa a jallo, yayin da ake ci gaba da gudanar!-->…
Taron Majalissar Ɗinkin Duniya; Najeriya Ta Miƙa Babbar Buƙata Ga Duniya
Najeriya ta miƙa buƙatar samun gurbi a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a taron majalissar karo na 79 da ake gabatarwa a birnin New York.
Najeriyar ta ce ta taka muhimmiyar rawa a ayyukan kiyaye zaman lafiya tare da tura fiye!-->!-->!-->…
Ministan Tinubu Na Shan Caccaka Kan Zargin Alaƙarsa Da Ƴanta’adda
Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, yana fuskantar suka bayan da aka danganta shi da ƴan ta’adda.
Ana zargin Matawalle da sayawa shugabannin ƴan ta’addar motoci, ciki har da shahararren jagoran ƴan bindigar, Bello Turji da wasu ma,!-->!-->!-->…
An Kama Wata Mota Maƙare Da Makamai A Katsina
Jami’an tsaro a Jihar Katsina sun kama wata mota maƙare da makamai masu yawan gaske a Ƙaramar Hukumar Batsari ta Jihar Katsina.
Kwamishinan Tsaro da Kula da Harkokin Cikin Gida na Jihar Katsina, Dr. Nasir Mu’azu, ya bayyana cewa lamarin!-->!-->!-->…
Shugaban NLC Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Barazanar Da Ƙungiyar Ta Yi
Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC), Kwamared Joe Ajaero, wanda aka kama, an sako shi a daren Litinin da ta gabata daga hannun hukumar tsaro ta DSS, duk da cewa matakin hukumar ya jawo suka daga sassa daban-daban na kasar.
Wani!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: DSS Sun Mamaye Ofishin SERAP
Ma'aikatan Hukumar Tsaro ta DSS sun mamaye ofishin kungiyar SERAP da ke Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an sun nemi ganawa da shugabannin kungiyar kare hakkin dan Adam da lura da al'amuran tattalin arziki.
A cikin wani rubutu da!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: DSS Ta Kama Shugaban NLC, Joe Ajaero
Jami'an Hukumar Tsaro ta DSS sun kama Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero.
An kama Ajaero ne a safiyar yau Litinin a filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, a lokacin da yake kan hanyarsa ta!-->!-->!-->…
Bello Turji Ya Amince Ya Rage Kuɗin Fansa Daga Naira Miliyan 50 Zuwa Naira Miliyan 30
Mutanen garin Moriki a Ƙaramar Hukumar Zurmi ta jihar Zamfara sun samu nasarar shawo kan sanannen jagoran ƴanta’adda, Bello Turji, inda ya rage kudin fansar da ya ɗora musu daga naira miliyan 50 zuwa naira miliyan 30, tare da ba su wa’adin!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Wasu Sojojin 196 Sun Miƙa Takardar Ajjiye Aiki Saboda Matsalolin Aikin
Aƙalla sojoji 196 da ke aikin yaki a yankin Arewa maso Gabas da sauran wuraren yaƙi sun rubuta takardun ajiye aiki ga shugaban rundunar sojin ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, don yin ritaya da son ransu.
Matakin na su ya zo ne a!-->!-->!-->…
Zamu Fara Shirin Ɗiban Dubunnan Ƴansanda A Najeriya – Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin samar da kayan aiki na zamani ga Hukumar Ƴansandan Najeriya domin inganta ayyukanta.
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ne ya bayyana hakan a yayin bikin yaye ɗalibai 478 a Kwalejin Ƴansanda ta Najeriya da ke!-->!-->!-->…
Ku Kare Kanku Daga Ƴanta’add, Gwamnan Katsina Ya Shawarci Ƴan Jiharsa
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya yi kira ga al’ummar jihar da su ɗauki matakan kariya don kare kansu daga hare-haren ƴanbindiga da ke addabar jihar.
Ya bayyana hakan ne a taron dandalin tattaunawa da aka gudanar mai taken:!-->!-->!-->…
Mutane 13, 346 Aka Kashe, Aka Sace 9,207 A Watanni 16 Na Mulkin Tinubu, In Ji Wani Rahoto
Tun bayan rantsar da Shugaba Bola Tinubu a ranar 29 ga watan Mayu, 2023, Najeriya ta fuskanci ƙaruwar tashin hankali, inda aka kashe mutane 13,346 aka kuma yi garkuwa da 9,207 a fadin kasar.
Wannan ƙaruwar tashin hankalin da ta shafi!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 152, Sun Kama 109, Sun Ceto Mutane 91
Sojoji sun kashe ƴan ta’adda 152, sun kama 109, sun ceto mutane 91 da aka yi garkuwa da su, a yayin da suke yaƙi da matsalar tsaro a fadin kasar nan cikin makon da ya gabata.
Sojojin sun kai hari kan sansanonin wasu manyan shugabannin!-->!-->!-->…
Yanda Ƴanbindiga Suka Ciyar Da Karnukansu Naman Direban Ƴan’uwana – Wani Malami A Sokoto
Sheikh Bashar Danfili, wani sannanen malami a Jihar Sokoto, ya nemi taimakon kudi daga jama’a bayan ƴan bindiga sun sace ƴan’uwansa guda shida a hanyarsu zuwa wani ƙauye a jihar.
Ya bayyana hakan ne a cikin wani gajeren bidiyo da ya!-->!-->!-->…
Ƴanta’adda Sun Mayar Mu Bayi, Suna Sa Mu Aiki A Gonakinsu – Ƴan Jihar Niger
Mutanen da ke zaune a wasu garuruwa da ke fama da matsalar tsaro a Ƙaramar Hukumar Shiroro da ke Jihar Neja, sun koka cewa ƴan ta’adda da ƴan bindiga na bautar da su wajen aikin gona a gonakin su.
An gano cewar, shugaban wata ƙungiyar!-->!-->!-->…
Ƴanbindiga Sun Kama Mutum 22 A Wani Sabon Hari A Kaduna
A wasu hare-hare daban-daban da aka kai, ƴan bindiga sun sace mutum 19 a unguwar Mani kusa da wani kamfani a Mazaɓar Rido da ke Ƙaramar Hukumar Chikun da kuma yankin Danhonu II Millennium City a Kaduna.
A garin na Mani, ƴan bindigar sun!-->!-->!-->…
Fursunoni 3,590 Na Jiran Hukuncin Kisa A Najeriya – NCoS
Akalla fursunoni 3,590 ne da ke cikin gidajen gyaran hali a fadin Najeriya ke jiran hukuncin kisa, kamar yanda Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta bayyana.
Mai magana da yawun hukumar, Mataimakin ACC Abubakar Umar,!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kakkaɓe Ƴanbindiga Yayin Da Minista, CDS Suka Isa Sokoto
A jiya ne Gwamnatin Tarayya ta bakin Ƙaramin Ministan Tsaro, Dr. Bello Matawalle, ta sha alwashin kakkaɓe ƴanbindiga da sauran gungun masu aikata laifuka da ke addabar yankin arewa maso yamma, biyo bayan umarnin Shugaban Kasa Bola Tinubu!-->…