Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Tsaro
Rahotanni kan tsaro: rundunonin tsaro, dokoki, dabaru da wayar da kai. Muna tattauna hanyoyin kare al’umma da inganta zaman lafiya. Rahotanni kan ’yan sandan Najeriya, sojoji, da sauran hukumomin tsaro.
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Sanda Sun Ayyana Baturen Birtaniya Da Ɗan Najeriya a Matsayin Wadanda Ake Nema…
Rundunar ‘Yansandan Najeriya, a ranar Litinin, ta bayyana wani ɗan ƙasar Birtaniya mai suna Andrew Wynne, wanda kuma aka sani da Andrew Povich, da wani dan Najeriya mai suna Lucky Obiyan, a matsayin wadanda ake nema saboda zargin yunkurin!-->…
Yanda Zanga-Zangar #EndBadGovernance Ta Sa Tinubu Ya Kori Shugabannin DSS Da NIA
Dalilan da suka sa tsohon Darakta-Janar na Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS), Yusuf Bichi, da Darakta-Janar na Hukumar Leken Asiri ta Ƙasa (NIA), Ahmed Abubakar, suka sauka daga mukamansu sun bayyana.
Wata majiya daga fadar shugaban ƙasa!-->!-->!-->…
An Yi Garkuwa Da Wasu Ƴan China 2 A Ogun
Wasu ƴan China su biyu masu suna Chen Wenguang da Liang Ding sun faɗa hannun masu garkuwa da mutane a yankin Kemta/Abule-Owu da ke kan titin Onigbedu a Jihar Ogun.
Jaridar PUNCH ta gano cewar, an yi garkuwa da mutanen ne a jiya Lahadi!-->!-->!-->…
Ɗaruruwan Ƴan Boko Haram Sun Tsere Daga Wani Gidan Yari
Ɗaruruwan ƴan ta’adda, ɓatagari da masu safarar ƙwayoyi ne aka rawaito sun tsere daga wani gidan yari a Jamhuriyar Nijar.
Gidan yarin da ke kusa da babban birnin ƙasar, Niamey, ya fuskanci mummunan hari a jiya Alhamis, inda aka rinjayi!-->!-->!-->…
Kotu Ta Saki Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah, Bodejo
Alƙali Inyang Ekwo na Babbar Kotun Tarayya ya kori ƙarar zargin ta’addanci da ake yi wa Bello Bodejo, Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore biyo bayan buƙatar Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya na a kori ƙarar.
A baya dai kotun ta!-->!-->!-->…
Ƴansanda Da Sojoji Sun Bijirewa Gwamnan Kano, Sun Ce Zasu Tabbatar Da Umurnin Kotu Na Dakatar Da…
Jami'an tsaro a Kano sun ce sun karbi umarnin kotu kuma za su yi amfani da shi tare da samar da cikakken tsaro a faɗin jihar Kano.
Cikin wani jawabin hadin gwiwa da jami'an tsaron suka gabatar wa manema labarai a shalkwatar 'yan sanda!-->!-->!-->…
Ƴanbindiga Sun Kashe Ƴansanda Biyu A Enugu
A jiya Juma’a da daddare ne wasu ƴanbindiga suka kashe ƴansanda biyu da ke Rundunar Ƴansanda ta Jihar Enugu.
Ƴansandan da ke aiki ƙarƙashin Ofishin Yankin Ogui an ce suna kan aikinsu ne na binciken ababen hawa a kan titin Presidential!-->!-->!-->…
Shugaban Miyatti Allah Ya Ce Ba Shi Da Wata Alaƙa Da Ta’addanci
Shugaban Miyatti Allah Kautal Hore, Alhaji Bello Bodejo, wanda ke fuskantar tuhume-tuhumen ta’addanci ya buƙaci kotu da ta bayar da belinsa, inda ya ce ba shi da wani tarihi na aikata ta’addanci.
Bodejo wanda ke fuskantar tuhuma a!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Kaduna
Rundunar Ƴansanda Reshen Jihar Kaduna ta kama wani mai suna Bello Muhammad mai shekaru 28 ɗan asalin Jihar Zamfara da ake zargi da yin garkuwa da mutane tare da ƙwato naira miliyan 2 da ake zargin ya karɓa ne daga iyalan waɗanda yake!-->…
Soja Na Samun Ƙasa Da Naira 50,000 A Wata – In Ji Babban Hafsan Sojojin Najeriya
Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Janaral Christopher Musa ya bayyana cewar ana biyan sojojin Najeriya albashin naira 50,000 ne a kowanne wata, yayin da shi kansa da sauran sojoji ke samun naira 1,200 a matsayin alawuns na aiki a kowacce!-->…
Gwamonin Arewa 19 Sun Ziyarci Kaduna, Sun Bayar Da Gudunmawar Kuɗi Ga Mutanen Tudun Biri
Gwamonin Arewa 19 sun haɗu jiya Juma’a a Kaduna domin tattaunawa kan yanda za a magance matsalar tsaro, bunƙasa noma, haƙo mai a yankin Arewa da kuma jajantawa Gwamnan Kaduna Uba Sani kan iftila’in da ya jawo asarar rayuka da dama a Tudun!-->…
Ana Zargin Wani Basarake Da Yin Fyaɗe Da Sa Wa Yarinya Ƙanjamau A Jigawa
Ana zargin Digacin Ɗan Gulam da ke Ƙaramar Hukumar Gwaram a Jihar Jigawa, Umar Ibrahim da yin fyaɗe da yi wa yarinya mai suna Hannatu Yahaya ciki da kuma sanya mata cutar ƙanjamau.
Wannan na ƙunshe ne a wasiƙar da Babban Mai Shigar da!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Ɗalibai Mata Na Jami’ar Dutsin-Ma
Wasu da ake zargin ƴan ta’adda ne sun kai mamaya tare da yin garkuwa da ɗalibai mata biyar na Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutsin-Ma a Jihar Katsina.
Wata ƴar’uawar ɗaya daga cikin ƴanmatan da lamarin ya rutsa da su mai suna Fatima!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Dakatar Tare Da Korar Ƴanfashi A Jigawa
Rundunar ƴansandan Jihar Jigawa ta ce, ta dakatar da yunƙurin yin fashi da wasu mutane suka shirya yi a yankin Ƙaramar Hukumar Kazaure da ke jihar.
Rundunar a wata sanarwa da ta saki ta hannun Mataimakin Jami’in Hulɗa da Jama’a na!-->!-->!-->…
DSS Ta Kama Jami’in Gwamnati Da Karkatar Da Kayan Tallafin Rage Raɗaɗi
Rundunar Tsaro ta Farin Kaya, DSS, ta kama wani ma’aikacin Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Nasarawa da wasu mutane da yake aiki da su, bisa zargin karkatar da kayan tallafin da aka tanadarwa talakawan da ke cikin matsatsi.
Ana!-->!-->!-->…
Ɗalibai Da Fusatattun Matasa Na Shirin Yin Zanga-Zangar Tarzoma Kan Matsatsin Da Ake Ciki A…
Sashin Tsaro na Farin Kaya, DSS, a yau Litinin ya bayyana cewar ya gano shirin da wasu suke yi a sassan ƙasar nan da gudanar da zanga-zanga mai ɗauke da tarzoma.
A sanarwar da Jami’in Hulɗa da Jama’a na DSS, Peter Afunanya ya fitar, ya!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Gidajen El-Rufai A Abuja, Sun Tafi Da Wani Magidanci
Mazauna unguwar Kuchiko Resettlement Development Area (KRDA) da ke unguwar Bwari a Abuja sun sanar da yawaitar garkuwa da mutanen da ake yi a unguwar.
Wannan ya biyo bayan lamarin da ya faru da sanyin safiyar yau Asabar, a unguwar da!-->!-->!-->…
Wani Dattijo Ya Kashe Matarsa Ta Biyu Saboda Ta Ki Kwanciya Da Shi
Wani tsohon ma’aikacin Hukumar Ilimi Matakin Farko ta Jihar Adamawa mai suna Aminu Mahdi ya faɗa komar ƴansanda bayan an zarge shi da kashe matarsa ta hanyar duka.
Dattijo Aminu, ɗan shekara 63 a duniya, wanda ya fito daga Mazaɓar Yelwa!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Sojojin Da Suka Mutu Sanadiyar Harbo Jirginsu Da Ƴan-ta’adda Suka Yi A Neja
Sojojin Najeriya sun yi jana'izar sojojin da suka rasa rayukansu a sanadiyar hatsarin jirginsu da ƴan-ta’adda suka jawo da kuma waɗanda aka kai harin kwanton ɓauna.
A makon da ya gabata ne, sojojin Najeriya suka bayyana cewar jami’ansu!-->!-->!-->…
Sojojin Najeriya Da Na Birtaniya Za Su Yi Aiki Tare Wajen Kawo Ƙarshen Boko Haram – Badaru
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce, Najeriya za ta ƙarfafa alaƙa da ƙasar Birtaniya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
Badaru ya bayyana hakan ne a yau, lokacin da wakilan ƙasar Birtaniya ƙarƙashin Ministan Sojojin!-->!-->!-->…