Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Zabubbuka
Bai Kamata A Ce Kotu Ce Za Ta Bayyana Wanda Ya Ci Zaɓe Ba, Inji Femi Falana
Lauyan Kare Haƙƙin Bil’adama, Babban Lauyan Najeriya, Femi Falana ya ce, hukuncin Kotun Ƙoli na ranar Alhamis babu abun da yai face kawo ƙarshen duk wata takara, inda ya ce, bai kamata a ce ɓangaren shari’a ne zai bayyana waɗanda suka ci!-->…
TAKARDUN TINUBU: Shaidar Kammala Karatun Da Tinubu Ya Miƙa Wa INEC Ta Bogi Ce, Inji Rijistaran…
Rijistaran Jami’ar Jihar Chicago, Caleb Wesberg ya bayar da shaida ƙarƙashin rantsuwa inda ya ce, takardar shaidar kammala karatu wadda Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya miƙawa Hukumar Zaɓe mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC ba takarda ce da jami’ar!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Sha Ƙasa A Kotun Amurka, Yayin Da Kotun Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bayyana…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sha ƙasa a ɗaukaka ƙarar da yai a Kotun Yankin Arewacin Illinois ta Jihar Chicago a Amurka yana buƙatar da a dakatar da Jami’ar Chicago sakin bayanan karatunsa ga Atiku Abubakar.
A hukuncinta kan!-->!-->!-->…
Kotun Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Ɗan Majalissar Wakilai Kan Takardar Bogi
Kotun Saurararon Ƙararrakin Zaɓen Majalissun Tarayya da Majalissun Jiha a Kano, ta soke zaɓen da aka yi wa ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar Tarauni, Mukhtar Yarima ɗan jam’iyyar NNPP kan amfani da takardun bogi.
Mukhtar Yarima dai!-->!-->!-->…
Yiaga Africa Ta Yi Kira Da A Dena Amfani Da Katin Zaɓe, PVC, A Koma Amfani Da Katin Ɗan Ƙasa, Katin…
Ƙungiyar Yiaga Africa ta ke rajin bunƙasa demokaraɗiyya, ƴancin ɗan’adam da damawa da al’umma, ta yi kira da a soke amfani da katin zaɓe, PVC a matsayin hanya ɗaya tilo ta samun damar kaɗa ƙuri’a a zaɓukan Najeriya.
Shugaban Gudanarwa!-->!-->!-->…
Kotun Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Wani Ɗan Majalissa
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Ƴan Majalissun Tarayya da ke zamanta a Asaba ta Jihar Delta, ta soke nasarar da Ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Aniocha/Oshimili, Mr. Ngozi Okolie ya samu a zaɓen ranar 25 ga watan Fabarairu.
!-->!-->!-->…
RANTSAR DA TINUBU: An Bai Wa Ma’aikata Hutu A Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Litinin, 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da Shugaban Kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya ce an ba da hutun!-->!-->!-->…
Tinubu Bai Yi Min Adalci Ba Da Ya Hadu Da Kwankwaso A Paris – Ganduje
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya nuna rashin jin dadinsa kan ganawar da tsohon gwamnan jihar, Rabiu Kwankwaso ya yi da Shugaban Kasa mai Jiran Gado, Bola Tinubu.
Gwamnan ya yi korafin ne a cikin wani faifan murya, wanda wasu!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da Siyawa Kansa Da Mataimakinsa Motocin Naira Biliyan 2 Yana Daf Da Sauka Daga…
Kusan kwanaki 18 da karewar wa’adinsa na biyu, Gwamnan Jihar Taraba, Darius Ishaku ya amince da fitar da Naira Biliyan 2 domin siyawa kansa da mataimakinsa da matansu motocin alfarma.
Wata majiya, wadda ta nemi a boye sunanta saboda!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Tafi Turai Kwana 19 Kafin Rantsuwa
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Bola Tinubu ya bar Najeriya domin isa nahiyar Turai, kamar yanda mataimakinsa na musamman ya bayyana.
A wata sanarwa da aka saki a yau Laraba, masu temakawa shugaban a harkar kafafen sadarwa sun ce, Tinubu!-->!-->!-->…
Binani Ta Musanta Zargin Cewa Ta Bayar Da Cinhancin Biliyan 2 Don Ta Ci Zabe
‘Yar takarar jam’iyyar APC a zaben gwamnan Jihar Adamawa da ya gabata, Sanata Aishatu Dahiru, wadda aka fi sani da Binani, ta musanta zarge-zargen da ake mata na cewa ta baiwa wasu jami’an Hukumar Zabe mai Zamanta Kanta ta Kasa, INEC, ciki!-->…
Fintiri Ya Lashe Zaben Gwamnan Adamawa
Hukumar zaɓe a Najeriya ta sanar da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaɓen jihar Adamawa, wanda ya ƙare cikin taƙaddama.
Jami'in sanar da sakamakon zaɓen gwamna na Adamawa, Farfesa Mohammed Mele ya ce Ahmadu Fintiri!-->!-->!-->…
INEC Ta Dakatar Da Kwamishinanta Da Ya Sanar Da Zaben Adamawa
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta umarci Kwamishinanta na Jihar Adamawa, Yunusa Ari da ya tsame kansa daga dukkan wasu aiyuka da suka shafi hukumar har zuwa umarni na gaba.
A wata wasika da aka sanyawa hannu ranar Litinin,!-->!-->!-->…
Rabon Da Najeriya Ta Tsinci Kai A Rarrabuwar Kai Kamar Na Yanzu Tun Yakin Basasa
Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II ya yi gargaɗi cewa Najeriya ta fi fama da rarrabuwar kai saboda ƙabilanci da bambancin addini tun bayan yaƙin Biafra fiye da shekara 50 da ta wuce.
Da yake jawabi a wani taro a Legas, Muhammadu!-->!-->!-->…
Mustapha Nabraska Yayiwa Rarara Martani Mai Zafi Kan Sabuwa Wakarsa
Fitaccen jarumin nan Mustapha Badamasi wanda aka fi sani da Nabraska ya fito fili ya nuna damuwarsa akan sabuwar waƙar da mawaƙi Rarara ya saki, inda Nabraska ya bayyana cewa “na kasa gane abinda ya sake jan hankalin Rarara har ya sake!-->…
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Tinubu, Ya Hana Makusantansa Amfani Da Waya Don Kar Su Tona Asirin…
Shugaban Kasa mai Jiran Gado a Najeriya na Jam’iyyar APC, ya hana mataimakansa da masu kai masa ziyara amfani da wayoyin da ba a amince da su ba a Kasar France don gudun kar a tona asirin karfin jinyar da yake ciki in ji SaharaRepoters.
!-->!-->!-->…
Kalaman Peter Obi Na Neman Gudunmawar Kiristoci A Zabe Na Ci Gaba Jawo Cece-Kuce
A Najeriya, cacar-baki ta kaure tsakanin 'ya'yan jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar da na jam'iyyar Labour mai adawa.
Lamarin na zuwa ne, tun bayan jin wata tattaunawar wayar salula tsakanin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour,!-->!-->!-->…
Jam’iyyar APC Ta Kori Mataimakin Shugaban Majalissar Dattawa
Jam’iyyar All Progressives Congress, APC, reshen Jihar Delta ta kori Mataimakin Shugaban Majalissar Dattawa, Ovie Omo-Agege, daga kasancewa dan jam’iyyar saboda zargin aikata zagon kasa ga jam’iyya da sauran laifuka da ba a bayyana ba.
!-->!-->!-->…
Mata 6 Da Aka Zaba A Matsayin Mataimaka Gwamnoni Masu Jiran Gado A 2023
Cikin mata 24 da suka yi takarar neman zama mataimaka gwamna, 15 daga cikinsu sun kai ga shiga zabe tare da mazan da sukai musu takarar gwamna, yayinda shida daga cikinsu suka kai ga samun nasarar lashe zaben da aka gudanar ranar 18 ga!-->…
DA DUMI-DUMI: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Ya Ajjiye Mukaminsa
Shugaban Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Farfesa Rufai Alkali ya mika takardar ajjiye aiki a matsayin shugaban jam’iyya na kasa.
Alkali wanda ya bayyana hakan a jikin wasikar da ya turawa Sakataren Jam’iyya na Kasa, ya!-->!-->!-->…