Jaridar Hausa - Labaran Cigaban Alumma a Dukkan Fannoni
Browsing Tag

Adamawa

Fintiri Ya Lashe Zaben Gwamnan Adamawa

Hukumar zaɓe a Najeriya ta sanar da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaɓen jihar Adamawa, wanda ya ƙare cikin taƙaddama. Jami'in sanar da sakamakon zaɓen gwamna na Adamawa, Farfesa Mohammed Mele ya ce Ahmadu Fintiri