Mun Fi Son A Rage Tsadar Kuɗin Makaranta Maimakon A Bamu Bashi – Ɗalibai Ga Gwamnati
Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya (NANS) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta rage tsadar kuɗin karatu maimakon samar da tsarin bashi ga ɗalibai.
Shugaban Ƙungiyar, Henry Okuomo ne ya bayyana hakan a jiya Juma’a, a wata hira da aka yi da shi a!-->!-->!-->…