Kalaman Peter Obi Na Neman Gudunmawar Kiristoci A Zabe Na Ci Gaba Jawo Cece-Kuce
A Najeriya, cacar-baki ta kaure tsakanin 'ya'yan jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar da na jam'iyyar Labour mai adawa.
Lamarin na zuwa ne, tun bayan jin wata tattaunawar wayar salula tsakanin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour,!-->!-->!-->…