Sojojin Najeriya Sun Daƙile Hari, Sun Kashe Ƴan Ta’adda 30 Na ISWAP a Wani Zazzafan Faɗa
Hedikwatar Tsaro ta tabbatar da kashe ƴan ta’adda 30 na Boko Haram da ISWAP bayan wata ƙazamar fafatawa a Ƙaramar Hukumar Gubio ta Jihar Borno.
An rasa sojojin Najeriya guda biyar a faɗan, yayin da da dama daga cikin ƴan ta’addar!-->!-->!-->…