DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaba Tinubu Zai Yi Wa Ƴan Ƙasa Jawabi Yau
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai yi wa ƴan ƙasa jawabi yau Litinin 31 ga watan Yuli, 2023 da misalin ƙarfe 7 na dare.
Mai Magana da Yawun Shugaban Ƙasa, Dele Alake ne ya sanar da hakan a safiyar yau.
Alake ya yi kira ga gidajen!-->!-->!-->!-->!-->…