Kotu Ta Bayar Da Belin Ƴan Zanga-Zanga Kan Naira Miliyan 100, Ta Hana Su Ƙara Shiga Zanga-Zanga A…
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da beli na naira miliyan goma ga kowanne ɗaya daga cikin mutane goma da suka yi zanga-zangar #EndBadGovernance da ake zarginsu da yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu a tsakanin 1 ga Agusta!-->…