EU Ta Dakatar Da Tallafin Da Ta Ke Bai Wa Jamhuriyar Nijar
Ƙungiyar Tarayyar Turai, EU, ta ce ta dakatar da duk wani tallafi na kuɗi da take bai wa Nijar tare da yanke duk wata hulɗa a kan abin da ya shafi tsaro a tsakaninta da ita, biyo bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasar.
!-->!-->!-->…