Gamayyar Marassa Rinjaye A Majalissar Wakilai Ta Nemi A Gaggauta Janye Ƙarin Farashin Mai
Gamayyar marassa rinjaye a Majalisar Wakilai ta nemi a gaggauta janye ƙarin farashin man fetur da aka ƙara kwanan nan, saboda hakan zai ƙara wa 'yan Najeriya wahala.
Sanarwar da shugabansu Kingsley Chinda ya fitar ta ce wannan ƙarin!-->!-->!-->…