Bai Kamata A Ce Kotu Ce Za Ta Bayyana Wanda Ya Ci Zaɓe Ba, Inji Femi Falana
Lauyan Kare Haƙƙin Bil’adama, Babban Lauyan Najeriya, Femi Falana ya ce, hukuncin Kotun Ƙoli na ranar Alhamis babu abun da yai face kawo ƙarshen duk wata takara, inda ya ce, bai kamata a ce ɓangaren shari’a ne zai bayyana waɗanda suka ci!-->…