Gwamnatin Tarayya Za Ta Shirya Tattaunawa Kan Makomar Najeriya
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Ƴan Ƙasa, ya ce, Gwamnatin Tarayya na shirin gabatar da tattaunawa tsakanin ƴan ƙasa domin magance al’amuran da suka shafi halayya da haɗin kai.
Ya bayyana cewar, tattaunawar za ta banbanta da irin!-->!-->!-->…